Salmos 83

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA)

1 Ya Allah, kada ka yi shiru;

2 Dubi yadda abokan gābanka suke fariya,

3 Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka;

4 Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma,

5 Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare;

6 tentunan Edom da na mutanen Ishmayel,

7 Gebal, Ammon da Amalek,

8 Har Assuriya ma ta haɗa kai da su

9 Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan,

10 waɗanda suka hallaka a En Dor

11 Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib,

12 waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki

13 Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna,

14 kamar yadda wuta ke cin kurmi

15 haka za ka kore su da iska mai ƙarfi

16 Ka rushe fuskokinsu da kunya

17 Bari su kasance cikin kunya da taƙaici;

18 Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Salmos 83, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.