1 Crônicas 25

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs VC

Sair da comparação
VC Versão Católica
1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga ’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
1 Davi e os chefes do exército apartaram para o serviço os filhos de Asaf, de Hemã e de Iditum, que profetizavam ao som da harpa, da cítara e dos címbalos. Eis a lista dos homens encarregados deste serviço:
2 Daga ’ya’yan Asaf,
2 Dos filhos de Asaf: Zacur, José, Natania e Asarela, filhos de Asaf, sob a direção de Asaf, que profetizava segundo as ordens do rei.
3 Game da Yedutun kuwa, daga ’ya’yansa maza.
3 De Iditum: os filhos de Iditum: Godolias, Sori, Jeseías, Hasabias, Matatias, e Semei, seis, sob as ordens de seu pai Iditum, que profetizava com a cítara para cantar e louvar ao Senhor.
4 Game da Heman kuwa, daga ’ya’yansa maza.
4 De Hemã: os filhos de Hemã: Bociau, Mataniau, Oziel, Subuel, Jerimot, Ananias, Anani, Eliata, Gedelti, Romentiezer, Jesbacassa, Meloti, Otir e Maaziot;
5 Dukan waɗannan ’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman ’ya’ya maza goma sha huɗu da ’ya’ya mata uku.
5 eram todos filhos de Hamon, que era vidente do rei, para revelar as palavras de Deus e exaltar seu poder: Deus tinha dado a Hemã quatorze filhos e três filhas.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah.
6 Eis, portanto, os que, sob a direção de seus pais, estavam encarregados do canto no templo. Tinham címbalos, cítaras e harpas para o serviço do templo, sob as ordens de Davi, de Asaf, de Iditum e de Hemã.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
7 O número deles, juntamente com seus irmãos exercitados em cantar ao Senhor, todos hábeis em sua arte, atingia o número de duzentos e oitenta e oito.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
8 Tiraram, pela sorte, a ordem de serviço, pequenos e grandes, mestres e discípulos.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
9 A primeira sorte caiu por Asaf, a José; a segunda a Godolias com seus irmãos e seus filhos: doze;
10 ta uku a kan Zakkur, ’ya’yansa da danginsa, 12
10 a terceira a Zacur com seus filhos e seus irmãos: doze;
11 ta huɗu a kan Izri, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
11 a quarta a Isari com seus filhos e seus irmãos: doze;
12 ta biyar a kan Netaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 a quinta a Natanias com seus filhos e seus irmãos: doze;
13 ta shida a kan Bukkiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 a sexta a Bociau com seus filhos e seus irmãos: doze;
14 ta bakwai a kan Yesarela, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 a sétima, a Isreela com seus filhos e seus irmãos: doze;
15 ta takwas a kan Yeshahiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 a oitava a Jeseías com seus filhos e seus irmãos: doze;
16 ta tara a kan Mattaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 a nona a Matanias com seus filhos e seus irmãos: doze;
17 ta goma a kan Shimeyi, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 a décima a Semeías com seus filhos e seus irmãos: doze;
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 a undécima a Azareel com seus filhos e seus irmãos: doze;
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 a duodécima a Hasabias com seus filhos e seus irmãos: doze;
20 ta goma sha uku a kan Shubayel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 a décima terceira a Subuel com seus filhos e seus irmãos: doze;
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 a décima quarta a Matatias com seus filhos e seus irmãos: doze;
22 ta goma sha biya a kan Yeremot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 a décima quinta a Jerimot com seus filhos e seus irmãos: doze;
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 a décima sexta a Ananias com seus filhos e seus irmãos: doze;
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 a décima sétima a Jesbacassa com seus filhos e seus irmãos: doze;
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12
25 a décima oitava a Anani com seus filhos e seus irmãos: doze;
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
26 a décima nona a Meloti com seus filhos e seus irmãos: doze;
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 a vigésima a Eliata com seus filhos e seus irmãos: doze;
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 a vigésima primeira a Otir com seus filhos e seus irmãos: doze;
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 a vigésima segunda a Gedelti com seus filhos e seus irmãos: doze;
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 a vigésima terceira a Maaziot com seus filhos e seus irmãos: doze;
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12.
31 a vigésima quarta a Romentiezer com seus filhos e seus irmãos: doze.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 25, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.