1 Crônicas 25
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ACF
1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga ’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
1 E Davi, juntamente com os capitães do exército, separou para o ministério os filhos de Asafe, e de Hemã, e de Jedutum, para profetizarem com harpas, com címbalos, e com saltérios; e este foi o número dos homens aptos para a obra do seu ministério:
2 Daga ’ya’yan Asaf,
2 Dos filhos de Asafe: Zacur, José, Netanias, e Asarela, filhos de Asafe; a cargo de Asafe, que profetizava debaixo das ordens do rei Davi.
3 Game da Yedutun kuwa, daga ’ya’yansa maza.
3 Quanto a Jedutum, os filhos: Gedalias, Zeri, Jesaías, Hasabias, e Matitias, seis, a cargo de seu pai, Jedutum, o qual profetizava com a harpa, louvando e dando graças ao Senhor.
4 Game da Heman kuwa, daga ’ya’yansa maza.
4 Quanto a Hemã, os filhos: Buquias, Matanias, Uziel, Sebuel, Jerimote, Hananias, Hanani, Eliata, Gidalti, Romanti-Ezer, Josbecasa, Maloti, Hotir, e Maaziote.
5 Dukan waɗannan ’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman ’ya’ya maza goma sha huɗu da ’ya’ya mata uku.
5 Todos estes foram filhos de Hemã, o vidente do rei nas palavras de Deus, para exaltar o seu poder; porque Deus dera a Hemã catorze filhos e três filhas.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah.
6 Todos estes estavam sob a direção de seu pai, para a música da casa do Senhor, com saltérios, címbalos e harpas, para o ministério da casa de Deus; e Asafe, Jedutum, e Hemã, estavam sob as ordens do rei.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
7 E era o número deles, juntamente com seus irmãos instruídos no canto ao Senhor, todos eles mestres, duzentos e oitenta e oito.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
8 E deitaram sortes acerca da guarda igualmente, assim o pequeno como o grande, o mestre juntamente com o discípulo.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
9 Saiu, pois, a primeira sorte a Asafe, a saber a José; a segunda a Gedalias; e ele, e seus irmãos, e seus filhos, ao todo eram doze.
10 ta uku a kan Zakkur, ’ya’yansa da danginsa, 12
10 A terceira a Zacur, seus filhos, e seus irmãos, doze.
11 ta huɗu a kan Izri, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
11 A quarta a Izri, seus filhos, e seus irmãos, doze.
12 ta biyar a kan Netaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 A quinta a Netanias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
13 ta shida a kan Bukkiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 A sexta a Buquias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
14 ta bakwai a kan Yesarela, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 A sétima a Jesarela, seus filhos, e seus irmãos, doze.
15 ta takwas a kan Yeshahiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 A oitava a Jesaías, seus filhos, e seus irmãos, doze.
16 ta tara a kan Mattaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 A nona a Matanias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
17 ta goma a kan Shimeyi, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 A décima a Simei, seus filhos, e seus irmãos, doze.
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 A undécima a Azareel, seus filhos, e seus irmãos, doze.
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 A duodécima a Hasabias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
20 ta goma sha uku a kan Shubayel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 A décima terceira a Subael, seus filhos, e seus irmãos, doze.
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 A décima quarta a Matitias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
22 ta goma sha biya a kan Yeremot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 A décima quinta a Jeremote, seus filhos, e seus irmãos, doze.
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 A décima sexta a Hananias, seus filhos, e seus irmãos, doze.
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 A décima sétima a Josbecasa, seus filhos, e seus irmãos, doze.
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12
25 A décima oitava a Hanani, seus filhos, e seus irmãos, doze.
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
26 A décima nona a Maloti, seus filhos, e seus irmãos, doze.
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 A vigésima a Eliata, seus filhos, e seus irmãos, doze.
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 A vigésima primeira a Hotir, seus filhos, e seus irmãos, doze.
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 A vigésima segunda a Gidalti, seus filhos, e seus irmãos, doze.
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 A vigésima terceira a Maaziote, seus filhos, e seus irmãos, doze.
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12.
31 A vigésima quarta a Romanti-Ezer, seus filhos, e seus irmãos, doze.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 25, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.