1 Crônicas 25
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARA
1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga ’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
1 Davi, juntamente com os chefes do serviço, separou para o ministério os filhos de Asafe, de Hemã e de Jedutum, para profetizarem com harpas, alaúdes e címbalos. O rol dos encarregados neste ministério foi:
2 Daga ’ya’yan Asaf,
2 dos filhos de Asafe: Zacur, José, Netanias e Asarela, filhos de Asafe, sob a direção deste, que exercia o seu ministério debaixo das ordens do rei.
3 Game da Yedutun kuwa, daga ’ya’yansa maza.
3 Quanto à família de Jedutum, os filhos: Gedalias, Zeri, Jesaías, Hasabias e Matitias, seis, sob a direção de Jedutum, seu pai, que profetizava com harpas, em ações de graças e louvores ao Senhor .
4 Game da Heman kuwa, daga ’ya’yansa maza.
4 Quanto à família de Hemã, os filhos: Buquias, Matanias, Uziel, Sebuel, Jerimote, Hananias, Hanani, Eliata, Gidalti, Romanti-Ézer, Josbecasa, Maloti, Hotir e Maaziote.
5 Dukan waɗannan ’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman ’ya’ya maza goma sha huɗu da ’ya’ya mata uku.
5 Todos estes foram filhos de Hemã, o vidente do rei e cujo poder Deus exaltou segundo as suas promessas, dando-lhe catorze filhos e três filhas.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah.
6 Todos estes estavam sob a direção respectivamente de seus pais, para o canto da Casa do Senhor , com címbalos, alaúdes e harpas, para o ministério da Casa de Deus, estando Asafe, Jedutum e Hemã debaixo das ordens do rei.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
7 O número deles, juntamente com seus irmãos instruídos no canto do Senhor , todos eles mestres, era de duzentos e oitenta e oito.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
8 Deitaram sortes para designar os deveres, tanto do pequeno como do grande, tanto do mestre como do discípulo.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
9 A primeira sorte tocou à família de Asafe e saiu a José; a segunda, a Gedalias, que, com seus irmãos e seus filhos, eram doze ao todo.
10 ta uku a kan Zakkur, ’ya’yansa da danginsa, 12
10 A terceira, a Zacur, seus filhos e seus irmãos, doze.
11 ta huɗu a kan Izri, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
11 A quarta, a Izri, seus filhos e seus irmãos, doze.
12 ta biyar a kan Netaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 A quinta, a Netanias, seus filhos e seus irmãos, doze.
13 ta shida a kan Bukkiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 A sexta, a Buquias, seus filhos e seus irmãos, doze.
14 ta bakwai a kan Yesarela, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 A sétima, a Jesarela, seus filhos e seus irmãos, doze.
15 ta takwas a kan Yeshahiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 A oitava, a Jesaías, seus filhos e seus irmãos, doze.
16 ta tara a kan Mattaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 A nona, a Matanias, seus filhos e seus irmãos, doze.
17 ta goma a kan Shimeyi, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 A décima, a Simei, seus filhos e seus irmãos, doze.
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 A undécima, a Azarel, seus filhos e seus irmãos, doze.
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 A duodécima, a Hasabias, seus filhos e seus irmãos, doze.
20 ta goma sha uku a kan Shubayel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 A décima terceira, a Subael, seus filhos e seus irmãos, doze.
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 A décima quarta, a Matitias, seus filhos e seus irmãos, doze.
22 ta goma sha biya a kan Yeremot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 A décima quinta, a Jerimote, seus filhos e seus irmãos, doze.
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 A décima sexta, a Hananias, seus filhos e seus irmãos, doze.
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 A décima sétima, a Josbecasa, seus filhos e seus irmãos, doze.
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12
25 A décima oitava, a Hanani, seus filhos e seus irmãos, doze.
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
26 A décima nona, a Maloti, seus filhos e seus irmãos, doze.
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 A vigésima, a Eliata, seus filhos e seus irmãos, doze.
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 A vigésima primeira, a Hotir, seus filhos e seus irmãos, doze.
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 A vigésima segunda, a Gidalti, seus filhos e seus irmãos, doze.
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 A vigésima terceira, a Maaziote, seus filhos e seus irmãos, doze.
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12.
31 A vigésima quarta, a Romanti-Ézer, seus filhos e seus irmãos, doze.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 25, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.