1 Crônicas 25

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARIB

Sair da comparação
ARIB Almeida Revisada Imprensa Bíblica
1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga ’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
1 Também Davi juntamente com os capitães do exército, separou para o serviço alguns dos filhos de Asafe, e de Hemã, e de Jedútum para profetizarem com harpas, com alaúdes, e com címbalos. Este foi o número dos homens que fizeram a obra: segundo o seu serviço:
2 Daga ’ya’yan Asaf,
2 dos filhos de Asafe: Zacur, José, Netanias e Asarela, filhos de Asafe, a cargo de Asafe, que profetizava sob as ordens do rei.
3 Game da Yedutun kuwa, daga ’ya’yansa maza.
3 De Jedútum os filhos de Jedútun: Gedalias, e Zeri, Jesaías, Hasabias e Matitias, seis, a cargo de seu pai, Jedútum que profetizava com a harpa, louvando ao Senhor e dando-lhe graças.
4 Game da Heman kuwa, daga ’ya’yansa maza.
4 De Hemã, os filhos de Hemã: Buquias, Matanias, Uziel, Sebuel, Jerimote, Hananias, Hanâni, Eliatá, Gidálti, e Românti-Ezer, Josbecasa, Malóti, Hotir e Maaziote.
5 Dukan waɗannan ’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman ’ya’ya maza goma sha huɗu da ’ya’ya mata uku.
5 Todos estes foram filhos de Hemã, o vidente do rei, segundo a promessa de Deus de exaltá-lo. Deus dera a Hemã catorze filhos e três filhas.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah.
6 Todos estes estavam sob a direção de seu pai para a música na casa do Senhor, com címbalos, alaúdes e harpas para o serviço da casa de Deus. E Asafe, Jedútun e Hemã estavam sob as ordens do rei.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
7 Era o número deles, juntamente com seus irmãos instruídos em cantar ao Senhor, todos eles mestres, duzentos e oitenta e oito.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
8 E determinaram os seus cargos por sortes, todos igualmente, tanto o pequeno como o grande, assim o mestre como o discípulo.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
9 A primeira sorte, que era de Asafe, saiu a José; a segunda a Gedalias, que com seus irmãos e filhos eram doze;
10 ta uku a kan Zakkur, ’ya’yansa da danginsa, 12
10 a terceira a Zacur, seus filhos e irmãos, doze;
11 ta huɗu a kan Izri, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
11 a quarta a Izri, seus filhos e irmãos, doze;
12 ta biyar a kan Netaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
12 a quinta a Netanias, seus filhos e irmãos, doze;
13 ta shida a kan Bukkiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
13 a sexta a Buquias, seus filhos e irmãos, doze;
14 ta bakwai a kan Yesarela, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
14 a sétima a Jesarela, seus filhos e irmãos, doze;
15 ta takwas a kan Yeshahiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
15 a oitava a Jesaías, seus filhos e irmãos, doze;
16 ta tara a kan Mattaniya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
16 a nona a Matanias, seus filhos e irmãos, doze;
17 ta goma a kan Shimeyi, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
17 a décima a Simei, seus filhos e irmãos, doze;
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
18 a undécima a Azarel, seus filhos e irmãos, doze;
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
19 a duodécima a Hasabias, seus filhos e irmãos, doze;
20 ta goma sha uku a kan Shubayel, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
20 a décima terceira a Subael, seus filhos: e irmãos, doze;
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
21 a décima quarta a Matitias, seus filhos e irmãos, doze;
22 ta goma sha biya a kan Yeremot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
22 a décima quinta a Jerimote, seus filhos e irmãos, doze;
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
23 a décima sexta a Hananias, seus filhos e irmãos, doze;
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
24 a décima sétima a Josbecasa, seus filhos e irmãos, doze;
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12
25 a décima oitava a Hanâni, seus filhos e irmãos, doze;
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
26 a décima nona a Malóti, seus filhos e irmãos, doze;
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
27 a vigésima a Eliatá, seus filhos e irmãos, doze;
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
28 a vigésima primeira a Hotir, seus filhos e irmãos, doze;
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
29 a vigésima segunda a Gidálti, seus filhos e irmãos, doze;
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa, 12
30 a vigésima terceira a Maaziote, seus filhos e irmãos, doze;
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot, ’ya’yansa maza da danginsa 12.
31 a vigésima quarta a Românti-Ezer, seus filhos e irmãos, doze.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 25, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.