Jó 18

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA)

1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,

2 “Yaushe za ka gama maganganun nan?

3 Don me muke kamar shanu a wurinka,

4 Kai da ka yayyage kanka don haushi,

5 “An kashe fitilar mugu;

6 Wutar cikin tentinsa ta zama duhu;

7 Ƙarfin takawarsa ya ragu;

8 Ƙafafunsa sun kai shi cikin raga,

9 Tarko ya kama ɗiɗɗigensa;

10 An ɓoye masa igiya da za tă zarge shi a ƙasa;

11 Tsoro duk ya kewaye shi ta kowane gefe

12 Masifa tana jiransa;

13 Ya cinye wani sashe na gaɓar jikinsa;

14 An yage shi daga zaman lafiyar da yake yi a cikin tentinsa

15 Wuta ta cinye tentinsa;

16 Jijiyoyinsa sun bushe a ƙasa

17 An manta da shi a duniya;

18 An tura shi daga cikin haske zuwa cikin duhu,

19 Ba shi da ’ya’ya ko zuriya cikin mutanensa,

20 Mutanen Yamma suna mamakin abin da ya faru da shi;

21 Ba shakka haka wurin zaman mugun mutum yake,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Jó 18, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.