1 “Mutum haihuwar mace
2 Yana tasowa kamar fure yana kuma shuɗewa;
3 Za ka zura ido a kan irin wannan ne?
4 Wane ne zai iya kawo abin da yake da tsarki daga cikin abu marar tsarki?
5 An lissafta kwanakin mutum;
6 Saboda haka ka kawar da kanka daga gare shi,
7 “Aƙalla itace yana da bege.
8 Ko da jijiyoyin itacen sun tsufa a cikin ƙasa
9 Daga ya ji ƙanshin ruwa zai tohu
10 Amma mutum yana mutuwa a bizne shi;
11 Kamar yadda ruwa yake bushewa a teku ko a gaɓar rafi
12 haka mutum zai kwanta ba zai tashi ba;
13 “Da ma za ka ɓoye ni a cikin kabari
14 In mutum ya mutu, ko zai sāke rayuwa?
15 Za ka kira zan kuwa amsa maka;
16 Ba shakka a lokacin ne za ka lura da matakaina
17 Za a daure laifofina a cikin jaka;
18 “Amma kamar yadda manyan duwatsu suke fāɗuwa
19 yadda ruwa yakan zaizaye duwatsu
20 Ka sha ƙarfinsa gaba ɗaya, sai ya ɓace,
21 Ko an martaba ’ya’yansa maza, ba zai sani ba;
22 Zafin jikinsa kaɗai yake ji