Números 33

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs VC

Sair da comparação
VC Versão Católica
1 Ga wuraren da Isra’ilawa suka yi sansani sa’ad da suka fito runduna-runduna a ƙarƙashin Musa da Haruna daga Masar.
1 Eis as etapas que fizeram os israelitas desde a sua partida do Egito em tropas organizadas sob as ordens de Moisés e Aarão.
2 Bisa ga umarnin Ubangiji, Musa ya rubuta wuraren tafiye-tafiyensu da sansaninsu. Ga yadda tafiye-tafiyen suka kasance.
2 Moisés, por ordem do Senhor, tomou nota de suas marchas por etapas. São as seguintes essas marchas em etapas:
3 Isra’ilawa sun tashi daga Rameses a rana ta goma sha biyar, ga watan fari, kashegarin Bikin Ƙetarewa. Suka fita gabagadi a gaban dukan Masarawa,
3 No décimo quinto dia do primeiro mês partiram de Ramsés. Isso foi no dia seguinte à Páscoa; partiram com a mão levantada, à vista de todos os egípcios
4 waɗanda suke binne gawawwakin ’ya’yan farinsu da Ubangiji ya karkashe; gama Ubangiji ya hukunta allolinsu.
4 que estavam enterrando aqueles que o Senhor tinha ferido dentre eles, todos os seus primogênitos. Também contra os seus deuses o Senhor tinha exercido o seu juízo.
5 Isra’ilawa suka tashi daga Rameses, suka yi sansani a Sukkot.
5 Partidos de Ramsés, os israelitas se detiveram em Socot,
6 Suka tashi daga Sukkot, suka yi sansani a Etam, a gefen hamada.
6 de onde partiram, indo acampar em Etão, situado na extremidade do deserto.
7 Suka tashi daga Etam, suka koma baya zuwa Fi Hahirot, wajen gabashin Ba’al-Zafon, suka yi sansani kusa da Migdol.
7 Dali, voltaram a Fi-Hairot, defronte de Beelsefon, e acamparam diante de Magdalum.
8 Suka tashi daga Fi Hahirot, suka ratsa cikin teku zuwa hamada, bayan sun yi tafiya kwana uku a cikin Hamadan Etam, sai suka yi sansani a Mara.
8 Deixando Fi-Hairot, passaram pelo meio do mar para o deserto. Após três dias de marcha na solidão de Etão, detiveram-se em Mara.
9 Suka tashi daga Mara, suka tafi Elim, inda akwai maɓulɓulan ruwa goma sha biyu, da itatuwan dabino guda saba’in, suka yi sansani a can.
9 Partindo de Mara, ganharam Elim, onde havia doze fontes e setenta palmeiras; e acamparam ali.
10 Suka tashi daga Elim, suka yi sansani kusa da Jan Teku.
10 Saindo de Elim, foram acampar junto do mar Vermelho,
11 Suka tashi daga Jan Teku, suka yi sansani a Hamadan Sin.
11 de onde partiram e acamparam no deserto de Sin.
12 Suka tashi daga Hamadan Sin, suka yi sansani a Dofka.
12 Tendo partido do deserto de Sin, acamparam em Dafca,
13 Suka tashi daga Dofka, suka yi sansani a Alush.
13 de onde foram para Alus.
14 Suka tashi daga Alush, suka yi sansani a Refidim, inda babu ruwan da mutane za su sha.
14 Dali, partiram e acamparam em Rafidim, onde o povo não encontrou água para beber.
15 Suka tashi daga Refidim, suka yi sansani a Hamadan Sinai.
15 Partidos de Rafidim, acamparam no deserto do Sinai.
16 Suka tashi daga Hamadan Sinai, suka yi sansani a Kibrot Hatta’awa.
16 Saindo do deserto do Sinai, foram acampar em Kibrot-Hataava,
17 Suka tashi daga Kibrot Hatta’awa, suka yi sansani a Hazerot.
17 de onde foram acampar em Haserot.
18 Suka tashi daga Hazerot, suka yi sansani a Ritma.
18 De lá, acamparam em Retma.
19 Suka tashi daga Ritma, suka yi sansani a Rimmon Ferez.
19 De Retma foram a Remonfarés.
20 Suka tashi daga Rimmon Ferez, suka yi sansani a Libna.
20 De Remonfarés a Lebna.
21 Suka tashi daga Libna, suka yi sansani a Rissa.
21 De Lebna a Ressa.
22 Suka tashi daga Rissa, suka yi sansani a Kehelata.
22 De Ressa a Ceelata.
23 Suka tashi daga Kehelata, suka yi sansani a Dutsen Shefer.
23 Deixaram Ceelata e acamparam no monte Sefer.
24 Suka tashi daga Dutsen Shefer, suka yi sansani a Harada.
24 Dali foram acampar em Arada.
25 Suka tashi daga Harada, suka yi sansani a Makhelot.
25 De lá a Macelot.
26 Suka tashi daga Makhelot, suka yi sansani a Tahat.
26 Dali a Taat.
27 Suka tashi daga Tahat, suka yi sansani a Tera.
27 De Taat a Taré.
28 Suka tashi daga Tera, suka yi sansani a Mitka.
28 De Taré a Metca.
29 Suka tashi daga Mitka, suka yi sansani a Hashmona.
29 De Metca a Hesmona.
30 Suka tashi daga Hashmona, suka yi sansani a Moserot.
30 De Hesmona foram acampar em Moserot.
31 Suka tashi daga Moserot, suka yi sansani a Bene Ya’akan.
31 De Moserot a Benê-Jacã.
32 Suka tashi daga Bene Ya’akan, suka yi sansani a Hor Haggidgad.
32 Dali a Hor-Guidgad.
33 Suka tashi daga Hor Haggidgad, suka yi sansani a Yotbata.
33 Dali a Jotebata.
34 Suka tashi daga Yotbata, suka yi sansani a Abrona.
34 Dali a Abrona.
35 Suka tashi daga Abrona, suka yi sansani a Eziyon Geber.
35 De lá a Asiongaber.
36 Suka tashi daga Eziyon Geber, suka yi sansani a Kadesh, cikin Hamadan Zin.
36 foram acampar no deserto de Sin, isto é, em Cades.
37 Suka tashi daga Kadesh, suka yi sansani a Dutsen Hor, a iyakar Edom.
37 Deixando Cades, acamparam no monte Hor, na extremidade da terra de Edom.
38 Bisa ga umarni Ubangiji, Haruna firist, ya hau Dutsen Hor, inda ya mutu a rana ta fari ga watan biyar, a shekara ta arba’in, bayan Isra’ilawa suka fito daga Masar.
38 O sacerdote Aarão subiu por ordem do Senhor ao monte Hor, e ali morreu, no quadragésimo ano do êxodo dos israelitas do Egito, no primeiro dia do quinto mês.
39 Haruna yana da shekara ɗari da ashirin da uku, sa’ad da ya mutu a Dutsen Hor.
39 Aarão tinha cento e vinte e três anos quando expirou no monte Hor.
40 Sarki Arad Bakan’ane, wanda yake zaune a Negeb na Kan’ana, ya ji labari cewa Isra’ilawa suna zuwa.
40 Foi então que o rei cananeu de Arad, que habitava no Negeb, na terra de Canaã, soube da chegada dos israelitas.
41 Suka tashi daga Dutsen Hor, suka yi sansani a Zalmona.
41 a Deixando o monte Hor, acamparam em Salmona.
42 Suka tashi daga Zalmona, suka yi sansani a Funon.
42 De Salmona foram acampar em Funon.
43 Suka tashi daga Funon, suka yi sansani a Obot.
43 De Funon foram a Obot.
44 Suka tashi daga Obot, suka yi sansani a Iye Abarim, a iyakar Mowab.
44 De Obot, detiveram-se em Ijé-Abarim, na fronteira de Moab.
45 Suka tashi daga Iyim, suka yi sansani a Dibon Gad.
45 Dali foram acampar em Dibon-Gad.
46 Suka tashi daga Dibon Gad, suka yi sansani a Almon Dibilatayim.
46 Dali a Almon-Diblataim.
47 Suka tashi daga Almon Dibilatayim, suka yi sansani a duwatsun Abarim, kusa da Nebo.
47 Dali aos montes Abarim, em frente ao Nebo.
48 Suka tashi daga duwatsun Abarim, suka yi sansani a filayen Mowab kusa da Urdun, ɗaura da Yeriko.
48 Partiram dos montes Abarim e foram acampar nas planícies de Moab, junto do Jordão, defronte de Jericó.
49 A can filayen Mowab, suka yi sansani kusa da Urdun ɗaura da Bet-Yeshimot har zuwa Abel-Shittim.
49 Seu acampamento nas planícies de Moab, perto do Jordão, ia desde Betsimot até Abel-Setim.
50 A filayen Mowab kusa da Urdun ɗaura da Yeriko ne Ubangiji ya ce wa Musa,
50 O Senhor disse a Moisés, nas planícies de Moab, junto do Jordão, defronte de Jericó:
51 “Ka gaya wa Isra’ilawa cewa, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
51 "Dize aos israelitas: quando tiverdes passado o Jordão e entrado na terra de Canaã,
52 ku kori dukan mazaunan ƙasar a gabanku. Ku rurrushe sassaƙaƙƙun duwatsu, da siffofinsu na zubi, ku kuma rurrushe dukan masujadansu na kan tudu.
52 expulsareis de diante de vós todos os habitantes da terra, destruireis todas as suas pedras esculpidas, todas as suas estátuas fundidas e devastareis todos os seus lugares altos.
53 Ku mallaki ƙasar, ku kuma zauna a ciki, gama na ba ku ƙasar, ku mallake ta.
53 Tomareis posse da terra e habitá-la-eis, porque eu vo-la dou.
54 Ku rarraba ƙasar ta wurin jefan ƙuri’a, bisa ga kabilanku. Kabilar da take babba, a ba ta babban gādo, ƙarami kabila kuwa, a ba ta ƙaramin gādo. Duk abin da ƙuri’a ta ba su, shi zai zama nasu. Ku rarraba wannan bisa zuriyar kakanninku.
54 Reparti-la-eis entre vossas famílias por sorte: aos que forem mais numerosos, uma porção maior, e uma menor, aos que forem menos. Cada um possuirá o que lhe couber por sorte. Fareis essa repartição segundo vossas tribos patriarcais.
55 “ ‘Amma in ba ku kori mazaunan ƙasar ba, waɗanda kuka bari su ci gaba da zama, za su zama muku hakki a idanunku, da kuma ƙayayyuwa a bayanku. Za su ba ku wahala a ƙasar da kuke zama.
55 Se vós, porém, não expulsardes de diante de vós os habitantes da terra, os que ficarem serão para vós como espinhos nos olhos e aguilhões nos flancos, e vos perseguirão na terra onde habitardes.
56 Sa’an nan kuwa zan yi muku abin da na shirya yin musu.’ ”
56 E tudo o que eu tinha pensado fazer a eles, o farei a vós."

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Números 33, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.