Neemias 10

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs NVI

Sair da comparação
NVI Nova Versão Internacional
1 Waɗanda suka buga hatimin su ne,
1 Esta é a relação dos que o assinaram: Neemias, o governador, filho de Hacalias, e Zedequias,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
2 Seraías, Azarias, Jeremias,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
3 Pasur, Amarias, Malquias,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
4 Hatus, Sebanias, Maluque,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
5 Harim, Meremote, Obadias,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
6 Daniel, Ginetom, Baruque,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
7 Mesulão, Abias, Miamim,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya.
8 Maazias, Bilgai e Semaías. Esses eram sacerdotes.
9 Lawiyawan kuwa su ne,
9 Dos levitas: Jesua, filho de Azanias, Binui, dos filhos de Henadade, Cadmiel
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya,
10 e seus colegas: Sebanias, Hodias, Quelita, Pelaías, Hanã,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
11 Mica, Reobe, Hasabias,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
12 Zacur, Serebias, Sebanias,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
13 Hodias, Bani e Beninu.
14 Shugabannin mutane su ne,
14 Dos líderes do povo: Parós, Paate-Moabe, Elão, Zatu, Bani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
15 Buni, Azgade, Bebai,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
16 Adonias, Bigvai, Adim,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
17 Ater, Ezequias, Azur,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
18 Hodias, Hasum, Besai,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
19 Harife, Anatote, Nebai,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
20 Magpias, Mesulão, Hezir,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
21 Mesezabeel, Zadoque, Jadua,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
22 Pelatias, Hanã, Anaías,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
23 Oséias, Hananias, Hassube,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
24 Haloés, Pílea, Sobeque,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
25 Reum, Hasabna, Maaséias,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
26 Aías, Hanã, Anã,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
27 Maluque, Harim e Baaná.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan ’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
28 "O restante do povo: sacerdotes, levitas, porteiros, cantores, servidores do templo e todos os que se separaram dos povos vizinhos por amor à Lei de Deus, juntamente com suas mulheres e com todos os seus filhos e filhas que eram capazes de entender,
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari ’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
29 agora se unem aos seus irmãos, os nobres, e se obrigam sob maldição e sob juramento a seguir a Lei de Deus dada por meio do servo de Deus Moisés e a obedecer fielmente a todos os mandamentos, ordenanças e decretos do Senhor, o nosso Senhor.
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da ’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri ’ya’yansu mata wa ’ya’yanmu maza ba.
30 "Prometemos não dar nossas filhas em casamento aos povos vizinhos nem aceitar que as filhas deles se casem com os nossos filhos.
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
31 "Quando os povos vizinhos trouxerem mercadorias ou cereal para venderem em dia de sábado ou de festa, não compraremos deles nesses dias. Cada sete anos abriremos mão de trabalhar a terra e cancelaremos todas as dívidas.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
32 "Assumimos a responsabilidade de, conforme o mandamento, dar anualmente quatro gramas para o serviço do templo de nosso Deus:
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
33 para os pães consagrados, para as ofertas regulares de cereal e para os holocaustos, para as ofertas dos sábados, das festas de lua nova e para as festas fixas, para as ofertas sagradas, para as ofertas pelo pecado para fazer propiciação por Israel, e para as necessidades do templo de nosso Deus.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
34 "Também tiramos sorte entre as famílias dos sacerdotes, dos levitas e do povo, para escalar anualmente a que deverá trazer lenha ao templo de nosso Deus, no tempo determinado, para queimar sobre o altar do Senhor, o nosso Deus, conforme está escrito na Lei.
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da ’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
35 "Também assumimos a responsabilidade de trazer anualmente ao templo do Senhor os primeiros frutos de nossas colheitas e de toda árvore frutífera.
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na ’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
36 "Conforme também está escrito na Lei, traremos o primeiro de nossos filhos e a primeira cria de nossos rebanhos, tanto de ovelhas como de bois, para o templo de nosso Deus, para os sacerdotes que ali estiverem ministrando.
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na ’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
37 "Além do mais, traremos para os depósitos do templo de nosso Deus, para os sacerdotes, a nossa primeira massa de cereal moído, e as nossas primeiras ofertas de cereal, do fruto de todas as nossas árvores e de nosso vinho e azeite. E traremos o dízimo das nossas colheitas para os levitas, pois são eles que recolhem os dízimos em todas as cidades onde trabalhamos.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
38 Um sacerdote descendente de Arão deverá acompanhar os levitas quando receberem os dízimos, e os levitas terão que trazer um décimo dos dízimos ao templo de nosso Deus, aos depósitos do templo.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama.
39 O povo de Israel, inclusive os levitas, deverão trazer ofertas de cereal, de vinho novo e de azeite aos depósitos onde se guardam os utensílios para o santuário. É ali que os sacerdotes ministram e que os porteiros e os cantores ficam. "Não negligenciaremos o templo de nosso Deus".

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Neemias 10, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.