Neemias 10
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs NAA
1 Waɗanda suka buga hatimin su ne,
1 Os que colocaram o seu selo foram: Neemias, o governador, filho de Hacalias, e Zedequias,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
2 Seraías, Azarias, Jeremias,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
3 Pasur, Amarias, Malquias,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
4 Hatus, Sebanias, Maluque,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
5 Harim, Meremote, Obadias,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
6 Daniel, Ginetom, Baruque,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
7 Mesulão, Abias, Miamim,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya.
8 Maazias, Bilgai, Semaías. Estes eram os sacerdotes.
9 Lawiyawan kuwa su ne,
9 E os levitas: Jesua, filho de Azanias, Binui, dos filhos de Henadade, Cadmiel
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya,
10 e os irmãos deles: Sebanias, Hodias, Quelita, Pelaías, Hanã,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
11 Mica, Reobe, Hasabias,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
12 Zacur, Serebias, Sebanias,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
13 Hodias, Bani e Beninu.
14 Shugabannin mutane su ne,
14 Os chefes do povo: Parós, Paate-Moabe, Elão, Zatu, Bani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
15 Buni, Azgade, Bebai,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
16 Adonias, Bigvai, Adim,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
17 Ater, Ezequias, Azur,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
18 Hodias, Hasum, Besai,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
19 Harife, Anatote, Nebai,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
20 Magpias, Mesulão, Hezir,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
21 Mesezabel, Zadoque, Jadua,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
22 Pelatias, Hanã, Anaías,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
23 Oseias, Hananias, Hassube,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
24 Haloés, Pilha, Sobeque,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
25 Reum, Hasabna, Maaseias,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
26 Aías, Hanã, Anã,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
27 Maluque, Harim e Baaná.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan ’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
28 O resto do povo, os sacerdotes, os levitas, os porteiros, os cantores, os servidores do templo e todos os que tinham se separado dos povos de outras terras para seguirem a Lei de Deus, com as suas mulheres, os seus filhos e as suas filhas, todos os que tinham saber e entendimento,
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari ’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
29 firmemente aderiram aos seus compatriotas, os nobres, e prometeram, com juramento e sob pena de maldição, que andariam na Lei de Deus, que foi dada por meio de Moisés, servo de Deus; que guardariam e cumpririam todos os mandamentos do Senhor , nosso Deus, e os seus juízos e os seus estatutos;
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da ’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri ’ya’yansu mata wa ’ya’yanmu maza ba.
30 que não dariam as suas filhas em casamento aos povos da terra, nem escolheriam as filhas deles para casar com os seus filhos;
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
31 que, se os povos da terra trouxessem qualquer mercadoria ou qualquer cereal para vender no dia de sábado, nada comprariam deles no sábado nem em dias santificados; e que, no sétimo ano, abririam mão da colheita e de toda e qualquer cobrança.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
32 Também assumimos a obrigação de contribuir anualmente com quatro gramas de prata para o serviço do templo do nosso Deus,
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
33 para os pães da proposição, para a oferta contínua de cereais, para o holocausto contínuo dos sábados e das Festas da Lua Nova, para as festas fixas, para as coisas sagradas, para as ofertas pelo pecado, para fazer expiação por Israel e para toda a obra do templo do nosso Deus.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
34 Nós, os sacerdotes, os levitas e o povo lançamos sortes a respeito da oferta da lenha que se havia de trazer ao templo do nosso Deus, segundo as nossas famílias, em tempos determinados, de ano em ano, para queimar sobre o altar do Senhor , nosso Deus, como está escrito na Lei.
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da ’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
35 Também nos comprometemos a trazer anualmente à Casa do Senhor as primícias da nossa terra e todas as primícias de todas as árvores frutíferas,
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na ’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
36 bem como os primogênitos dos nossos filhos e os do nosso gado, como está escrito na Lei. Assumimos a obrigação de trazer ao templo do nosso Deus, aos sacerdotes que ministram nele, os primogênitos das nossas manadas e das nossas ovelhas,
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na ’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
37 e de trazer aos sacerdotes, aos depósitos do templo do nosso Deus, as primícias da nossa massa, as nossas ofertas, o fruto de toda árvore, o vinho e o azeite. Também nos comprometemos a trazer os dízimos da nossa terra aos levitas, pois a eles cumpre receber os dízimos em todas as cidades onde há lavoura.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
38 O sacerdote, filho de Arão, estaria com os levitas quando estes recebessem os dízimos, e os levitas trariam os dízimos dos dízimos ao templo do nosso Deus, aos depósitos da casa do tesouro.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama.
39 Porque os filhos de Israel e os filhos de Levi devem trazer as ofertas do cereal, do vinho e do azeite para aqueles depósitos, porque ali estão os utensílios do santuário, bem como os sacerdotes que ministram, e também os porteiros e os cantores. Não abandonaremos o templo do nosso Deus.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Neemias 10, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.