Neemias 10

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARA

Sair da comparação
ARA Almeida Revista e Atualizada 1993
1 Waɗanda suka buga hatimin su ne,
1 Os que selaram foram: Neemias, o governador, filho de Hacalias, e Zedequias,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
2 Seraías, Azarias, Jeremias,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
3 Pasur, Amarias, Malquias,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
4 Hatus, Sebanias, Maluque,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
5 Harim, Meremote, Obadias,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
6 Daniel, Ginetom, Baruque,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
7 Mesulão, Abias, Miamim,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya.
8 Maazias, Bilgai, Semaías; estes eram os sacerdotes.
9 Lawiyawan kuwa su ne,
9 E os levitas: Jesua, filho de Azanias, Binui, dos filhos de Henadade, Cadmiel
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya,
10 e os irmãos deles: Sebanias, Hodias, Quelita, Pelaías, Hanã,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
11 Mica, Reobe, Hasabias,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
12 Zacur, Serebias, Sebanias,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
13 Hodias, Bani e Beninu.
14 Shugabannin mutane su ne,
14 Os chefes do povo: Parós, Paate-Moabe, Elão, Zatu, Bani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
15 Buni, Azgade, Bebai,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
16 Adonias, Bigvai, Adim,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
17 Ater, Ezequias, Azur,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
18 Hodias, Hasum, Besai,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
19 Harife, Anatote, Nebai,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
20 Magpias, Mesulão, Hezir,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
21 Mesezabel, Zadoque, Jadua,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
22 Pelatias, Hanã, Anaías,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
23 Oseias, Hananias, Hassube,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
24 Haloés, Pilha, Sobeque,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
25 Reum, Hasabna, Maaseias,
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
26 Aías, Hanã, Anã,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
27 Maluque, Harim e Baaná.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan ’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
28 O resto do povo, os sacerdotes, os levitas, os porteiros, os cantores, os servidores do templo e todos os que se tinham separado dos povos de outras terras para a Lei de Deus, suas mulheres, seus filhos e suas filhas, todos os que tinham saber e entendimento,
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari ’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
29 firmemente aderiram a seus irmãos; seus nobres convieram, numa imprecação e num juramento, de que andariam na Lei de Deus, que foi dada por intermédio de Moisés, servo de Deus, de que guardariam e cumpririam todos os mandamentos do Senhor , nosso Deus, e os seus juízos e os seus estatutos;
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da ’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri ’ya’yansu mata wa ’ya’yanmu maza ba.
30 de que não dariam as suas filhas aos povos da terra, nem tomariam as filhas deles para os seus filhos;
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
31 de que, trazendo os povos da terra no dia de sábado qualquer mercadoria e qualquer cereal para venderem, nada comprariam deles no sábado, nem no dia santificado; e de que, no ano sétimo, abririam mão da colheita e de toda e qualquer cobrança.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
32 Também sobre nós pusemos preceitos, impondo-nos cada ano a terça parte de um siclo para o serviço da casa do nosso Deus,
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
33 e para os pães da proposição, e para a contínua oferta de manjares, e para o contínuo holocausto dos sábados e das Festas da Lua Nova, e para as festas fixas, e para as coisas sagradas, e para as ofertas pelo pecado, e para fazer expiação por Israel, e para toda a obra da casa do nosso Deus.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
34 Nós, os sacerdotes, os levitas e o povo deitamos sortes acerca da oferta da lenha que se havia de trazer à casa do nosso Deus, segundo as nossas famílias, a tempos determinados, de ano em ano, para se queimar sobre o altar do Senhor , nosso Deus, como está escrito na Lei.
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da ’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
35 E que também traríamos as primícias da nossa terra e todas as primícias de todas as árvores frutíferas, de ano em ano, à Casa do Senhor ;
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na ’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
36 os primogênitos dos nossos filhos e os do nosso gado, como está escrito na Lei; e que os primogênitos das nossas manadas e das nossas ovelhas traríamos à casa do nosso Deus, aos sacerdotes que ministram nela.
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na ’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
37 As primícias da nossa massa, as nossas ofertas, o fruto de toda árvore, o vinho e o azeite traríamos aos sacerdotes, às câmaras da casa do nosso Deus; os dízimos da nossa terra, aos levitas, pois a eles cumpre receber os dízimos em todas as cidades onde há lavoura.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
38 O sacerdote, filho de Arão, estaria com os levitas quando estes recebessem os dízimos, e os levitas trariam os dízimos dos dízimos à casa do nosso Deus, às câmaras da casa do tesouro.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama.
39 Porque àquelas câmaras os filhos de Israel e os filhos de Levi devem trazer ofertas do cereal, do vinho e do azeite; porquanto se acham ali os vasos do santuário, como também os sacerdotes que ministram, e os porteiros, e os cantores; e, assim, não desampararíamos a casa do nosso Deus.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Neemias 10, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.