Neemias 10
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Waɗanda suka buga hatimin su ne,
1 Ora, os que selaram foram: Neemias, o tirsata, o filho de Hacalias, e Zedequias,
2 da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
2 Seraías, Azarias, Jeremias,
3 da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
3 Pasur, Amarias, Malquias,
4 da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
4 Hatus, Sebanias, Maluque,
5 da Harim, da Meremot, da Obadiya,
5 Harim, Meremote, Obadias,
6 da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
6 Daniel, Ginetom, Baruque,
7 da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
7 Mesulão, Abias, Miamim,
8 da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya.
8 Maaseias, Bilgai, Semaías; estes eram os sacerdotes.
9 Lawiyawan kuwa su ne,
9 E os levitas: Jesuá, o filho de Azanias, Binui, dos filhos de Henadade, e Cadmiel;
10 ’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya,
10 e os seus irmãos: Sebanias, Hodias, Quelita, Pelaías, Hanã,
11 da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
11 Mica, Reobe, Hasabias,
12 da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
12 Zacur, Serebias, Sebanias,
13 da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
13 Hodias, Bani, Beninu.
14 Shugabannin mutane su ne,
14 Os chefes do povo: Parós, Paate-Moabe, Elão, Zatu, Bani,
15 da Bunni, da Azgad, da Bebai,
15 Buni, Azgade, Bebai,
16 da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
16 Adonias, Bigvai, Adim,
17 da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
17 Ater, Ezequias, Azur,
18 da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
18 Hodias, Hasum, Besai,
19 da Harif, da Anatot, da Nebai,
19 Harife, Anatote, Nebai,
20 da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
20 Magpias, Mesulão, Hezir,
21 da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
21 Mesezabel, Zadoque, Jadua,
22 da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
22 Pelatias, Hanã, Anaías,
23 da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
23 Oseias, Hananias, Hassube,
24 da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
24 Haloés, Pileá, Sobeque,
25 da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
25 Reum, Hasabna, Maaseias;
26 da Ahiya, da Hanan, da Anan,
26 e Aías, Hanã, Anã,
27 da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
27 Maluque, Harim e Baaná.
28 “Sauran mutane, wato, firistoci, Lawiyawa, matsaran ƙofofi, mawaƙa, ma’aikatan haikali da dukan waɗanda suka ware kansu daga maƙwabta saboda Dokar Allah, tare da matansu da dukan ’ya’yansu maza da mata waɗanda za su iya fahimta,
28 E o restante do povo, os sacerdotes, os levitas, os porteiros, os cantores, os netineus, e todos aqueles que haviam se separado dos povos das terras para a lei de Deus, as suas esposas, os seus filhos, e as suas filhas, cada um tendo conhecimento, e tendo entendimento;
29 dukan waɗannan yanzu suka sadu da manyan gari ’yan’uwansu, suka rantse, cewa la’ana ta same su idan ba su kiyaye Dokar Allah da aka bayar ta wurin Musa bawan Allah su kuma mai da hankali ga yin biyayya da dukan umarnai, ƙa’idodi da farillan Ubangiji shugabanmu ba.
29 eles se apegaram aos seus irmãos, aos seus nobres, e entraram em uma maldição e em um juramento, de andar na lei de Deus, a qual foi dada por Moisés, o servo de Deus, e de observar e praticar todos os mandamentos do SENHOR nosso Senhor, e os seus juízos e os seus estatutos;
30 “Mun yi alkawari ba za mu ba da ’ya’yanmu mata aure ga mutanen da suke kewaye da mu ba, ba kuwa za mu auri ’ya’yansu mata wa ’ya’yanmu maza ba.
30 e que nós não entregaríamos as nossas filhas aos povos da terra, nem tomaríamos as suas filhas para os nossos filhos;
31 “Sa’ad da maƙwabta suka kawo kayayyaki ko hatsi don su sayar a ranar Asabbaci, ba za mu saya daga gare su a ranar Asabbaci ko a rana mai tsarki ba. Kowace shekarar Asabbaci ba za mu nome ƙasa ba kuma za mu yafe kowane irin bashi.
31 e se os povos da terra trouxessem produtos ou alguma provisão no dia do shabat para venderem, que nós não os compraríamos deles nem no shabat nem no dia santo; e que nós desistiríamos do sétimo ano, e da cobrança de todas as dívidas.
32 “Mun ɗauka hakkin bin umarnai na ba da kashi ɗaya bisa uku na shekel kowace shekara don hidimar gidan Allahnmu.
32 Além disso, fizemos ordenanças para nós, de encarregarmos cada ano, com a terça parte de um shekel para o serviço da casa do nosso Deus;
33 Za mu tanada burodin da ake ajiye a kan tebur; za mu ba da hadayun hatsi da hadayun ƙonawa na kullum; za mu ba da hadayun Asabbatai, da na bukukkuwan Sabon Wata da na bukukkuwan da aka ƙayyade; za mu ba da hadayu masu tsarki; za mu ba da hadayun zunubi don a yi kafara domin Isra’ila; mu kuma ba da abubuwan da ake bukata dukan domin ayyukan gidan Allahnmu.
33 para os pães da proposição, e para a oferta contínua de alimento, para a oferta queimada contínua, dos shabats, das luas novas, para as festas marcadas, e para as coisas santas, e para as ofertas pelo pecado, para fazer expiação por Israel, e para toda a obra da casa do nosso Deus.
34 “Mu, firistoci, da Lawiyawa da kuma mutane, mun jefa ƙuri’a don a san lokacin da kowane iyalinmu zai kawo sadakar itace don ƙonewa a gidan Allahnmu a ƙayyadaddun lokuta a bagaden Ubangiji Allahnmu, kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka.
34 E nós lançamos a sorte no meio dos sacerdotes, dos levitas, e do povo, para a oferta de lenha, para trazê-la à casa do nosso Deus, segundo as casas dos nossos pais, nos tempos marcados ano após ano, para queimar sobre o altar do SENHOR nosso Deus, como está escrito na lei;
35 “Mun kuma ɗauka hakkin kawo nunan fari na hatsinmu da kuma na kowane itace mai ba da ’ya’ya a gidan Ubangiji kowace shekara.
35 e para que trouxéssemos todos os anos à casa do SENHOR os primeiros frutos do nosso solo, e os primeiros frutos de todos os frutos de todas as árvores;
36 “Kamar yadda yake a rubuce a cikin Doka, za mu kawo ɗan fari na ’ya’yanmu maza da na garken shanunmu, da na tumakinmu, da kuma na awakinmu a gidan Allahnmu, don firistocin da suke aikin a can.
36 e os primogênitos dos nossos filhos, e os do nosso gado, como está escrito na lei, e os primogênitos das nossas manadas e dos nossos rebanhos, traríamos à casa do nosso Deus, aos sacerdotes que ministram na casa do nosso Deus;
37 “Ban da haka ma, za mu kawo wa ɗakunan ajiyar gidan Allahnmu, abincinmu na farko daga ƙasa, na hadayun hatsinmu, na ’ya’yan dukan itatuwanmu da kuma na sabon ruwan inabinmu da mai namu wa firistoci. Za mu kuma kawo zakkar hatsinmu wa Lawiyawa, gama Lawiyawa ne ke karɓan Zakka cikin dukan garuruwan da muke noma.
37 e para que trouxéssemos aos sacerdotes, para as câmaras da casa do nosso Deus, os primeiros frutos da nossa massa, e das nossas ofertas, e dos frutos de toda a sorte de árvores, do vinho, e do óleo; e os dízimos do nosso solo aos levitas; para que eles, os levitas, pudessem ter os dízimos em todas as cidades da nossa lavoura.
38 Firist wanda yake daga zuriyar Haruna zai raka Lawiyawa sa’ad da suke karɓan zakka, Lawiyawan kuma za su kawo kashi ɗaya bisa goma na zakka zuwa gidan Allahnmu, su kawo a ɗakunan ajiya na baitulmali.
38 E o sacerdote, o filho de Arão, estará com os levitas, quando os levitas receberem dízimos; e os levitas trarão o dízimo dos dízimos à casa do nosso Deus, até as câmaras, à casa do tesouro.
39 Mutanen Isra’ila haɗe da Lawiyawa, za su kawo sadakokinsu na hatsi, sabon ruwan inabi da mai a ɗakunan ajiya inda ake ajiyar kayayyakin wuri mai tsarki da kuma inda firistoci, matsaran ƙofofi da kuma mawaƙa suke zama.
39 Pois os filhos de Israel e os filhos de Levi trarão a oferta do grão, do vinho novo, e do óleo, até as câmaras, onde estão os vasos do santuário, e os sacerdotes que ministram, e os porteiros, e os cantores; e nós não abandonaremos a casa do nosso Deus.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Neemias 10, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.