Gênesis 5
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARC
1 Wannan shi ne rubutaccen tarihin zuriyar Adamu.
1 Este é o livro das gerações de Adão. No dia em que Deus criou o homem, à semelhança de Deus o fez.
2 Ya halicce su namiji da ta mace, ya kuma albarkace su. Sa’ad da kuma aka halicce su, ya kira su “Mutum.”
2 Macho e fêmea os criou, e os abençoou, e chamou o seu nome Adão, no dia em que foram criados.
3 Sa’ad da Adamu ya yi shekaru 130, sai ya haifi ɗa wanda ya yi kama da shi, ya kuma kira shi Set.
3 E Adão viveu cento e trinta anos, e gerou um filho à sua semelhança, conforme a sua imagem, e chamou o seu nome Sete.
4 Bayan an haifi Set, Adamu ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
4 E foram os dias de Adão, depois que gerou a Sete, oitocentos anos, e gerou filhos e filhas.
5 Gaba ɗaya dai, Adamu ya yi shekaru 930, sa’an nan ya mutu.
5 E foram todos os dias que Adão viveu novecentos e trinta anos; e morreu.
6 Sa’ad da Set ya yi shekara 105, sai ya haifi Enosh.
6 E viveu Sete cento e cinco anos e gerou a Enos.
7 Bayan ya haifi Enosh, Set ya yi shekara 807, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
7 E viveu Sete, depois que gerou a Enos, oitocentos e sete anos e gerou filhos e filhas.
8 Gaba ɗaya dai, Set ya yi shekaru 912, sa’an nan ya mutu.
8 E foram todos os dias de Sete novecentos e doze anos; e morreu.
9 Sa’ad da Enosh ya yi shekara 90, sai ya haifi Kenan.
9 E viveu Enos noventa anos; e gerou a Cainã.
10 Bayan ya haifi Kenan, Enosh ya yi shekara 815, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
10 E viveu Enos, depois que gerou a Cainã, oitocentos e quinze anos e gerou filhos e filhas.
11 Gaba ɗaya dai, Enosh ya yi shekaru 905, sa’an nan ya mutu.
11 E foram todos os dias de Enos novecentos e cinco anos; e morreu.
12 Sa’ad da Kenan ya yi shekara 70, sai ya haifi Mahalalel.
12 E viveu Cainã setenta anos e gerou a Maalalel.
13 Bayan ya haifi Mahalalel, Kenan ya yi shekara 840, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata
13 E viveu Cainã, depois que gerou a Maalalel, oitocentos e quarenta anos e gerou filhos e filhas.
14 Gaba ɗaya dai, Kenan ya yi shekara 910, sa’an nan ya mutu.
14 E foram todos os dias de Cainã novecentos e dez anos; e morreu.
15 Sa’ad da Mahalalel ya yi shekara 65, sai ya haifi Yared.
15 E viveu Maalalel sessenta e cinco anos e gerou a Jarede.
16 Bayan ya haifi Yared, Mahalalel ya yi shekara 830, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata
16 E viveu Maalalel, depois que gerou a Jarede, oitocentos e trinta anos e gerou filhos e filhas.
17 Gaba ɗaya dai, Mahalalel ya yi shekara 895, sa’an nan ya mutu.
17 E foram todos os dias de Maalalel oitocentos e noventa e cinco anos; e morreu.
18 Sa’ad da Yared ya yi shekara 162, sai ya haifi Enok.
18 E viveu Jarede cento e sessenta e dois anos e gerou a Enoque.
19 Bayan ya haifi Enok, Yared ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
19 E viveu Jarede, depois que gerou a Enoque, oitocentos anos e gerou filhos e filhas.
20 Gaba ɗaya dai, Yared ya yi shekara 962, sa’an nan ya mutu.
20 E foram todos os dias de Jarede novecentos e sessenta e dois anos; e morreu.
21 Sa’ad da Enok ya yi shekara 65, sai ya haifi Metusela.
21 E viveu Enoque sessenta e cinco anos e gerou a Metusalém.
22 Bayan ya haifi Metusela, Enok ya kasance cikin zumunci da Allah shekaru 300, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
22 E andou Enoque com Deus, depois que gerou a Metusalém, trezentos anos e gerou filhos e filhas.
23 Gaba ɗaya dai, Enok ya yi shekaru 365.
23 E foram todos os dias de Enoque trezentos e sessenta e cinco anos.
24 Enok ya kasance cikin zumunci da Allah, sa’an nan ba a ƙara ganinsa ba. Saboda Allah ya ɗauke shi.
24 E andou Enoque com Deus; e não se viu mais, porquanto Deus para si o tomou.
25 Sa’ad da Metusela ya yi shekara 187, sai ya haifi Lamek.
25 E viveu Metusalém cento e oitenta e sete anos e gerou a Lameque.
26 Bayan ya haifi Lamek, Metusela ya yi shekaru 782, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
26 E viveu Metusalém, depois que gerou a Lameque, setecentos e oitenta e dois anos e gerou filhos e filhas.
27 Gaba ɗaya dai, Metusela ya yi shekaru 969, sa’an nan ya mutu.
27 E foram todos os dias de Metusalém novecentos e sessenta e nove anos; e morreu.
28 Sa’ad da Lamek ya yi shekara 182, sai ya haifi ɗa.
28 E viveu Lameque cento e oitenta e dois anos e gerou um filho.
29 Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, “Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
29 E chamou o seu nome Noé, dizendo: Este nos consolará acerca de nossas obras e do trabalho de nossas mãos, por causa da terra que o Senhor amaldiçoou.
30 Bayan an haifi Nuhu, Lamek ya yi shekara 595, yana kuma da ’ya’ya maza da mata.
30 E viveu Lameque, depois que gerou a Noé, quinhentos e noventa e cinco anos e gerou filhos e filhas.
31 Gaba ɗaya dai, Lamek ya yi shekaru 777, sa’an nan ya mutu.
31 E foram todos os dias de Lameque setecentos e setenta e sete anos; e morreu.
32 Bayan Nuhu ya yi shekara 500, sai ya haifi Shem, Ham da Yafet.
32 E era Noé da idade de quinhentos anos e gerou Noé a Sem, Cam e Jafé.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Gênesis 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.