Mateus 22

Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs VC

Sair da comparação
VC Versão Católica
1 Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
1 Jesus tornou a falar-lhes por meio de parábolas:
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
2 The kingdom of the heavens has become like a king who made a wedding feast for his son,
3 Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
3 and sent his bondmen to call the persons invited to the wedding feast, and they would not come.
4 Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
4 Again he sent other bondmen, saying, Say to the persons invited, Behold, I have prepared my dinner; my oxen and my fatted beasts are killed, and all things ready; come to the wedding feast.
5 Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
5 But they made light of it, and went, one to his own land, and another to his commerce.
6 Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
6 And the rest, laying hold of his bondmen, ill-treated and slew {them}.
7 Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
7 And {when} the king {heard of it he} was wroth, and having sent his forces, destroyed those murderers and burned their city.
8 Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
8 Then he says to his bondmen, The wedding feast is ready, but those invited were not worthy;
9 Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
9 go therefore into the thoroughfares of the highways, and as many as ye shall find invite to the wedding feast.
10 Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
10 And those bondmen went out into the highways, and brought together all as many as they found, both evil and good; and the wedding feast was furnished with guests.
11 Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
11 And the king, having gone in to see the guests, beheld there a man not clothed with a wedding garment.
12 Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
12 And he says to him, {My} friend, how camest thou in here not having on a wedding garment? But he was speechless.
13 Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
13 Then said the king to the servants, Bind him feet and hands, and take him away, and cast him out into the outer darkness: there shall be the weeping and the gnashing of teeth.
14 Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
14 For many are called ones, but few chosen ones.
15 Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
15 — ausente —
16 Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
16 And they send out to him their disciples with the Herodians, saying, Teacher, we know that thou art true and teachest the way of God in truth, and carest not for any one, for thou regardest not men's person;
17 To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
17 tell us therefore what thou thinkest: Is it lawful to give tribute to Caesar, or not?
18 Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
18 But Jesus, knowing their wickedness, said, Why tempt ye me, hypocrites?
19 Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
19 Shew me the money of the tribute. And they presented to him a denarius.
20 Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
20 And he says to them, Whose {is} this image and superscription?
21 Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
21 They say to him, Caesar's. Then he says to them, Pay then what is Caesar's to Caesar, and what is God's to God.
22 Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
22 And when they heard {him}, they wondered, and left him, and went away.
23 A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
23 — ausente —
24 cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
24 saying, Teacher, Moses said, If any one die, not having children, his brother shall marry his wife and shall raise up seed to his brother.
25 Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
25 Now there were with us seven brethren; and the first having married died, and not having seed, left his wife to his brother.
26 Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
26 In like manner also the second and the third, unto the seven.
27 Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
27 And last of all the woman also died.
28 To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
28 In the resurrection therefore of which of the seven shall she be wife, for all had her?
29 Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
29 And Jesus answering said to them, Ye err, not knowing the scriptures nor the power of God.
30 Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
30 For in the resurrection they neither marry nor are given in marriage, but are as angels of God in heaven.
31 Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
31 Quanto à ressurreição dos mortos, não lestes o que Deus vos disse:
32 'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
32 Eu sou o Deus de Abraão, o Deus de Isaac e o Deus de Jacó {Ex 3,6}? Ora, ele não é Deus dos mortos, mas Deus dos vivos.
33 Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
33 E, ouvindo esta doutrina, as turbas se enchiam de grande admiração.
34 Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
34 Sabendo os fariseus que Jesus reduzira ao silêncio os saduceus, reuniram-se
35 Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
35 e um deles, doutor da lei, fez-lhe esta pergunta para pô-lo à prova:
36 “Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
36 Mestre, qual é o maior mandamento da lei?
37 Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
37 Respondeu Jesus: Amarás o Senhor teu Deus de todo teu coração, de toda tua alma e de todo teu espírito {Dt 6,5}.
38 Wannan itace babbar doka ta farko.
38 Este é o maior e o primeiro mandamento.
39 Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
39 E o segundo, semelhante a este, é: Amarás teu próximo como a ti mesmo {Lv 19,18}.
40 Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
40 Nesses dois mandamentos se resumem toda a lei e os profetas.
41 Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
41 Como os fariseus se agrupassem, Jesus interrogou-os:
42 Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
42 Que pensais vós de Cristo? De quem é filho? Responderam: De Davi!
43 Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
43 Como então, prosseguiu Jesus, Davi, falando sob inspiração do Espírito, chama-o Senhor, dizendo:
44 “Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
44 O Senhor disse a meu Senhor: Senta-te à minha direita, até que eu ponha teus inimigos por escabelo dos teus pés {Sl 109,1}?
45 Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
45 Se, pois, Davi o chama Senhor, como é ele seu filho?
46 Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.
46 Ninguém pôde responder-lhe nada. E, depois daquele dia, ninguém mais ousou interrogá-lo.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Mateus 22, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.