Mateus 22
Litafi Mai-tsarki (HAU_ULB) vs ARC
1 Yesu ya sake yi masu magana da misalai, yace,
1 Então, Jesus, tomando a palavra, tornou a falar-lhes em parábolas, dizendo:
2 “Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya wa dansa liyafar aure.
2 O Reino dos céus é semelhante a um certo rei que celebrou as bodas de seu filho.
3 Ya aiki bayinsa su kira wadanda aka gayyata su zo liyafar auren, amma suka ki zuwa.
3 E enviou os seus servos a chamar os convidados para as bodas; e estes não quiseram vir.
4 Sai sarkin ya sake aiken wasu bayin, yace, “Ku gaya wa wadanda aka gayyata, “Duba, na shirya liyafata. An yanka bajimaina da kosassun 'yanmarukana, an gama shirya komai. Ku zo wurin bikin auren.”
4 Depois, enviou outros servos, dizendo: Dizei aos convidados: Eis que tenho o meu jantar preparado, os meus bois e cevados
5 Amma mutanen ba su dauki sakon da mahimmanci ba kuma suka yi tafiyarsu. Wani ga gonarsa, wani ga kasuwancinsa.
5 Porém eles, não fazendo caso, foram, um para o seu campo, e outro para o seu negócio;
6 Sauran kuma suka kama bayin sarkin, suka wulakanta su, suka kuma kashe su.
6 e, os outros, apoderando-se dos servos, os ultrajaram e mataram.
7 Amma sarkin ya ji haushi. Ya aika sojojinsa, ku kashe masu kisan kan nan, ku kuma kone birnin su.
7 E o rei, tendo notícias e, enviando os seus exércitos, destruiu aqueles homicidas, e incendiou a sua cidade.
8 Sai ya ce wa bayinsa, 'An gama shirya bikin, amma wadanda aka gayyata ba su cancanta ba.
8 Então, disse aos servos: As bodas, na verdade, estão preparadas, mas os convidados não eram dignos.
9 Saboda haka ku je bakin hanya ku gayyaci iyakar yawan mutanen da za ku samu zuwa bukin auren.'
9 Ide, pois, às saídas dos caminhos e convidai para as bodas a todos os que encontrardes.
10 Bayin suka tafi hanya suka tattaro dukan mutanen da suka samu, da masu kyau da marassa kyau. Zauren auren kuwa ya cika makil da baki.
10 E os servos, saindo pelos caminhos, ajuntaram todos quantos encontraram, tanto maus como bons; e a festa nupcial ficou cheia de convidados.
11 Amma da sarkin ya zo don ya ga bakin, sai ya ga wani wanda bai sa kayan aure ba.
11 E o rei, entrando para ver os convidados, viu ali um homem
12 Sai sarkin ya ce masa, 'Aboki, ta yaya ka shigo nan ba tare da kayan aure ba?' Mutumin kuwa ya rasa ta cewa.
12 E disse-lhe: Amigo, como entraste aqui, não tendo veste nupcial? E ele emudeceu.
13 Sai sarkin ya ce wa bayinsa, 'Ku daure mutumin nan hannu da kafa, ku jefa shi cikin duhun, inda za ayi kuka da cizon hakora.'
13 Disse, então, o rei aos servos: Amarrai-o de pés e mãos, levai-o e lançai-
14 Gama mutane dayawa aka kira, amma kadan aka zaba.”'
14 Porque muitos são chamados, mas poucos, escolhidos.
15 Sai Farisawan suka tafi suka shirya makirci akan yadda zasu kama shi ta maganarsa.
15 Então, retirando-se os fariseus, consultaram entre si como o surpreenderiam em alguma palavra.
16 Suka tura masa almajiransu, da Hirudiyawa. Suka ce ma Yesu, “Mallam, mun san kai mai gaskiya ne, kuma kana koyar da hanyar Ubangiji da gaskiya. Ba ka damu da ra'ayin kowa ba, kuma ba ka nuna bambanci a tsakanin mutane.
16 E enviaram-lhe os seus discípulos, com os herodianos, dizendo: Mestre, bem sabemos que és verdadeiro e ensinas o caminho de Deus, segundo a verdade, sem te importares com quem quer que seja, porque não olhas à aparência dos homens.
17 To gaya mana, menene tunaninka? Ya halarta a biya haraji ga Kaisar ko a'a?”
17 Dize-nos, pois, que te parece: é lícito pagar o tributo a César ou não?
18 Amma Yesu ya gane muguntarsu yace, “Don me kuke gwada ni, ku munafukai?
18 Jesus, porém, conhecendo a sua malícia, disse: Por que me experimentais, hipócritas?
19 Ku nuna mani sulen harajin.” Sai suka kawo masa sulen.
19 Mostrai-me a moeda do tributo. E eles lhe apresentaram um dinheiro.
20 Yesu yace masu, “Hoto da sunan wanene wadannan?”
20 E ele disse-lhes: De quem é esta efígie e
21 Suka ce masa, “Na Kaisar.” Sai Yesu ya ce masu, “To ku ba Kaisar abubuwan dake na Kaisar, Allah kuma abubuwan dake na Allah.”
21 Disseram-lhe eles: De César. Então, ele lhes disse: Dai, pois, a César o que
22 Da suka ji haka, suka yi mamaki. Sai suka bar shi suka tafi.
22 E eles, ouvindo isso, maravilharam-se e, deixando-o, se retiraram.
23 A ran nan sai wadansu Sadukiyawa, wadanda suka ce ba tashin matattu, suka zo wurinsa. Suka tambaye shi,
23 No mesmo dia, chegaram junto dele os saduceus, que dizem não haver ressurreição, e o interrogaram,
24 cewa, “Mallam, Musa yace, 'Idan mutum ya mutu, bashi da 'ya'ya, dole dan'uwansa ya auri matarsa ya kuwa haifawa dan'uwansa 'ya'ya.
24 dizendo: Mestre, Moisés disse: Se morrer alguém, não tendo filhos, casará o seu irmão com a mulher dele e suscitará descendência a seu irmão.
25 Akwai wasu 'yan'uwa bakwai. Na farkon yayi aure sai ya mutu. Da shike bai bar 'ya'ya ba. Ya bar wa dan'uwansa matarsa.
25 Ora, houve entre nós sete irmãos; o primeiro, tendo casado, morreu e, não tendo descendência, deixou sua mulher a seu irmão.
26 Sai dan'uwansa na biyu shi ma yayi haka, haka kuma na ukun, har zuwa dan'uwan na bakwai.
26 Da mesma sorte, o segundo, e o terceiro, até ao sétimo;
27 Bayan dukansu, sai matar ta mutu.
27 por fim, depois de todos, morreu também a mulher.
28 To a tashin matattu, matar wa zata zama a cikin su bakwai din? Don duk sun aure ta.”
28 Portanto, na ressurreição, de qual dos sete será a mulher, visto que todos a possuíram?
29 Amma Yesu ya amsa yace masu, “Kun bata, domin ba ku san litattafai ko ikon Allah ba.
29 Jesus, porém, respondendo, disse-lhes: Errais, não conhecendo as Escrituras, nem o poder de Deus.
30 Domin a tashin matattu basu aure, ba kuma a bada su aure. Maimaikon haka, suna kama da mala'ikun sama.
30 Porque, na ressurreição, nem casam, nem são dados em casamento; mas serão como os anjos no céu.
31 Amma game da tashin matattu, ba ku karanta abinda Allah ya fada maku ba, cewa,
31 E, acerca da ressurreição dos mortos, não tendes lido o que Deus vos declarou, dizendo:
32 'Nine Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku, da Allah na Yakubu'? Allah ba Allah na matattu bane, amma na rayayyu.”
32 Eu sou o Deus de Abraão, o Deus de Isaque e o Deus de Jacó? Ora, Deus não é Deus dos mortos, mas dos vivos.
33 Da taron suka ji haka, sai suka yi mamakin koyarwarsa.
33 E, as turbas, ouvindo isso, ficaram maravilhadas da sua doutrina.
34 Amma da Farisawan suka ji cewa Yesu ya kure Sadukiyawa, sai suka tattara kansu.
34 E os fariseus, ouvindo que ele fizera emudecer os saduceus, reuniram-se no mesmo lugar.
35 Daya daga cikinsu, masanin shari'a, yayi masa tambaya, yana gwada shi-
35 E um deles, doutor da lei, interrogou-o para o experimentar, dizendo:
36 “Mallam, wace doka ce mafi girma a cikin shari'a?”
36 Mestre, qual é o grande mandamento da lei?
37 Yesu yace masa, “Ka kaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka, da dukkan ranka, da dukkan hankalinka.'
37 E Jesus disse-lhe: Amarás o Senhor, teu Deus, de todo o teu coração, e de toda a tua alma, e de todo o teu pensamento.
38 Wannan itace babbar doka ta farko.
38 Este é o primeiro e grande mandamento.
39 Doka ta biyu kuma kamar ta take- 'Ka kaunaci makwabcinka kamar kanka.'
39 E o segundo, semelhante a este, Amarás o teu próximo como a ti mesmo.
40 Akan wadannan dokoki ne dukkan shari'a da annabawa suka rataya.”
40 Desses dois mandamentos dependem toda a lei e os profetas.
41 Yayin da Farisawa suke tattare wuri daya, Yesu yayi masu tambaya.
41 E, estando reunidos os fariseus, interrogou-os Jesus,
42 Yace, “Me kuke tunani game da Almasihu? Shi dan wanene?” Suka ce masa, ''Dan Dauda ne.”
42 dizendo: Que pensais vós do Cristo? De quem é filho? Eles disseram-lhe: De Davi.
43 Yesu yace masu, “To ta yaya kuma Dauda cikin Ruhu ya kira shi Ubangiji, yana cewa,
43 Disse-lhes ele: Como é, então, que Davi, em espírito, lhe chama Senhor, dizendo:
44 “Ubangiji ya cewa wa Ubangijina, zauna a hannun damana, har sai na mai da makiyanka matakin sawayenka.”
44 Disse o Senhor ao meu Senhor: Assenta-te à minha direita, até que eu ponha os teus inimigos por escabelo de teus pés.
45 Idan Dauda ya kira Almasihu 'Ubangiji,' ta yaya ya zama dan Dauda?”
45 Se Davi, pois, lhe chama Senhor, como é seu filho?
46 Ba wanda ya iya bashi amsa, ba kuma wanda ya kara yi masa tambayoyi tun daga wannan rana.
46 E ninguém podia responder-lhe uma palavra, nem, desde aquele dia, ousou mais alguém interrogá-lo.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Mateus 22, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.