1 Game da Mowab.
2 Ba za a ƙara yabi Mowab ba;
3 Saurari kuka daga Horonayim,
4 Za a karye Mowab;
5 Sun haura hanyar zuwa Luhit,
6 Ku gudu! Ku gudu don tserar da ranku;
7 Da yake kun dogara ga ayyukanku da arzikinku,
8 Mai hallakarwa zai aukar wa kowane gari,
9 Ku sa gishiri a kan Mowab,
10 “La’ananne ne shi wanda yake sake a yin aikin Ubangiji!
11 “Mowab ta kasance cikin kwanciyar rai tun ƙuruciyarta,
12 Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji,
13 Sa’an nan Mowab za tă ji kunyar Kemosh,
14 “Yaya za ku ce, ‘Mu jarumawa ne,
15 Mowab za tă hallaka a kuma kai wa garuruwanta hari;
16 “Fāɗuwar Mowab ta yi kusa;
17 Yi kuka saboda ita, dukanku mazaunan kewayenta,
18 “Sauko daga darajarku
19 Ku tsaya a bakin hanya ku duba,
20 An kunyata Mowab, gama ta wargaje.
21 Hukunci ya zo wa tudu,
22 zuwa Dibon, Nebo da Bet-Dibilatayim,
23 zuwa Kiriyatayim, Bet-Gamul da Bet-Meyon,
24 zuwa Keriyot da Bozra
25 An karye ƙahon Mowab;
26 “Ku bugar da ita
27 Isra’ila ma bai zama abin dariya a gare ki ba?
28 Ku bar garuruwanku ku zauna a cikin duwatsu,
29 “Mun ji labarin girman kan Mowab
30 Na san alfarmanta amma a banza ne,” in ji Ubangiji,
31 Saboda haka zan yi kuka a kan Mowab
32 Zan yi kuka saboda kai, yadda Yazer ya yi kuka
33 Farin ciki da murna su ɓace
34 “Muryar kukansu na tashi
35 A Mowab zan kawo ƙarshen
36 “Saboda haka zuciyata na makoki don Mowab kamar busa;
37 An aske kowane kai
38 A kan dukan rufi a Mowab
39 “Duba yadda aka ragargazar ta ita! Duba yadda suke kuka!
40 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
41 Za a ci Keriyot
42 Za a hallakar da Mowab a matsayin al’umma
43 Razana da rami da tarko suna jiranku,
44 “Duk wanda ya gudu daga razana
45 “A ƙarƙashin Heshbon
46 Kaitonki, ya Mowab!
47 “Duk da haka zan maido da wadatar Mowab