1 Crônicas 8
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs VC
1 Benyamin shi ne mahaifin,
1 Benjamim gerou Bela, seu primogênito, Asbel, o segundo, Aara, o terceiro,
2 Noha na huɗu da Rafa na biyar.
2 Noaa, o quarto e Rafa, o quinto.
3 ’Ya’yan Bela maza su ne,
3 Filhos de Bela: Adar, Gera, Abiud, Abisué, Naamã, Aoé,
4 Abishuwa, Na’aman, Ahowa,
4 Gera, Sefufã,
5 Gera, Shefufan da Huram.
5 Hurão.
6 Waɗannan su ne zuriyar Ehud, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Geba waɗanda aka kuma kwasa zuwa Manahat.
6 Filhos de Aod: eram os chefes das famílias que habitavam Gabaa, transportados para Manaat:
7 Na’aman, da Ahiya, da Gera. Gera ne shugabansu lokacin da aka kai su bauta, shi ne ya haifi Uzza da Ahilud.
7 Naamã, Aquia e Gera, que os transportou, o qual gerou Oza e Aiud.
8 An haifa ’ya’ya maza wa Shaharayim a Mowab bayan ya saki matansa Hushim da Ba’ara.
8 Saarain teve filhos na terra de Moab, depois de ter repudiado suas mulheres Husim e Bara.
9 Ya haifi Yobab, Zibiya, Hodesh, Malkam,
9 Nasceram de Hodes, sua mulher: Jobab, Sebia, Mosa, Molcon, Jeús, Sequia e Marma,
10 Yewuz, Sakiya da Mirma ta wurin Hodesh matarsa. Waɗannan su ne ’ya’yansa, kawunan iyalai.
10 que são seus filhos, chefes de famílias.
11 Ya haifi Abitub da Efa’al ta wurin Hushim.
11 De Husin teve Abitob e Elfaal.
12 ’Ya’yan Efa’al maza su ne,
12 Filhos de Elfaal: Heber, Misaão e Samad, que construiu Ono e Lod, e as cidades que dela dependem.
13 da Beriya da Shema, waɗanda suke kawunan iyalan waɗanda suke zama a Aiyalon waɗanda kuma suka kori mazaunan Gat.
13 Baria e Sama, chefes das famílias que habitavam Aialon, puseram em fuga os habitantes de Get.
14 Ahiyo, Shashak, Yeremot
14 Aio, Sesac, Jerimot,
15 Zebadiya, Arad, Eder,
15 Zabadia, Arod, Heder,
16 Mika’ilu, Isfa da Yoha su ne ’ya’yan Beriya maza.
16 Miguel, Jesfa e Joá eram filhos de Baria.
17 Zebadiya, Meshullam, Hizki, Heber,
17 Zabadia, Mosolão, Hezeci, Heber,
18 Ishmerai, Izliya da Yobab su ne ’ya’yan Efa’al maza.
18 Jesamari, Jezlia e Jobab eram filhos de Elfaal.
19 Yakim, Zikri, Zabdi,
19 Jacim, Zecri, Zabdi,
20 Eliyenai, Zilletai, Eliyel,
20 Elioenai, Seletai, Eliel,
21 Adahiya, Berahiya da Shimra su ne ’ya’yan Shimeyi maza.
21 Adaia, Baraia e Samarat eram filhos de Semei.
22 Ishfan, Eber, Eliyel,
22 Jesfã, Heber, Eliel,
23 Abdon, Zikri, Hanan,
23 Abdon, Zecri, Hanã,
24 Hananiya, Elam, Antotiya,
24 Hanania, Elão, Anatotia,
25 Ifdehiya da Fenuwel su ne ’ya’yan Shashak maza.
25 Jefdaia e Fanuel eram filhos de Sesac.
26 Shamsherai, Shehariya, Ataliya,
26 Samsari, Sooria, Otolia,
27 Ya’areshiya, Iliya da Zikri su ne ’ya’yan Yeroham maza.
27 Jersia, Elia e Zecri eram filhos de Jeroão.
28 Dukan waɗannan su ne kawunan iyalai, manya kamar yadda aka lissafta a cikin zuriyarsu, suka zauna a Urushalima.
28 São estes os chefes de famílias, chefes segundo suas genealogias. Habitavam em Jerusalém.
29 Yehiyel na Gibeyon ya zauna a Gibeyon.
29 O pai de Gabaon morava em Gabaon; sua mulher chamava-se Maaca.
30 ɗansa na fari kuwa shi ne Abdon, sai Zur, Kish, Ba’al, Ner, Nadab,
30 Seu filho mais velho: Abdon; em seguida, Sur, Cis, Baal, Nadab,
31 Gedor, Ahiyo, Zeker
31 Gedor, Aio e Zaquer.
32 da Miklot, wanda ya zama mahaifin Shimeya. Su ma sun zauna kusa da danginsu a Urushalima.
32 Macelot gerou Samaa. Eles habitavam também Jerusalém com seus irmãos.
33 Ner shi ne mahaifin Kish, Kish mahaifin Shawulu, kuma Shawulu ne mahaifin Yonatan, Malki-Shuwa, Abinadab da Esh-Ba’al.
33 Ner gerou Cis, Cis gerou Saul, Saul gerou Jônatas, Melquisua, Abinadab e Esbaal.
34 Ɗan Yonatan shi ne,
34 Filho de Jônatas: Meribaal. Meribaal gerou Mica.
35 ’Ya’yan Mika maza su ne,
35 Filhos de Mica: Fiton, Melec, Taraa e Acaz.
36 Ahaz shi ne mahaifin Yehowadda, Yehowadda shi ne mahaifin Alemet, Azmawet da Zimri, Zimri kuwa shi ne mahaifin Moza.
36 Acaz gerou Joada, Joada gerou Alamot, Azmot e Zamri. Zamri gerou Mosa.
37 Moza shi ne mahaifin Bineya; Rafa, Eleyasa da kuma Azel.
37 Mosa gerou Banaa, Rafa, seu filho, Elasa, seu filho, Asel, seu filho.
38 Azel yana da ’ya’ya maza shida, kuma ga sunayensu.
38 Asel teve seis filhos, cujos nomes são: Esricão, Bocru, Ismael, Saria, Obdias e Hanã, todos filhos de Asel.
39 ’Ya’yan ɗan’uwansa Eshek su ne,
39 Filhos de Esec, seu irmão: Ulão, seu filho mais velho, Jeús, o segundo, e Elifalet, o terceiro.
40 ’Ya’yan Ulam maza jarumawa ne sosai waɗanda suke iya riƙe baka. Suna da ’ya’ya maza masu yawa da jikoki, 150 gaba ɗaya.
40 Os filhos de Ulão eram homens valentes, bons arqueiros; tiveram numerosos filhos e netos: cento e cinqüenta. Todos esses são descendentes de Benjamim.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 8, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.