1 Crônicas 11

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs NVT

Sair da comparação
NVT Nova Versão Transformadora
1 Dukan Isra’ila fa suka taru wurin Dawuda a Hebron suka ce, “Mu jiki da jininka ne.
1 Então todo o Israel se reuniu diante de Davi, em Hebrom. “Somos do mesmo povo e raça”, disseram.
2 A dā, ko a lokacin da Shawulu yake sarki, ai, kai ne kake shugabantar Isra’ila a yaƙe-yaƙe. Kuma Ubangiji Allahnka ya ce maka, ‘Za ka zama makiyayin mutanena Isra’ila, za ka kuma zama mai mulkinsu.’ ”
2 “No passado, quando Saul era rei, era você que liderava o exército de Israel. E o S enhor , seu Deus, lhe disse: ‘Você será o pastor do meu povo, Israel. Será o líder do meu povo, Israel’.”
3 Sa’ad da dukan dattawan Isra’ila suka zo wurin Sarki Dawuda a Hebron, suka yi yarjejjeniya da shi a gaban Ubangiji, suka kuwa shafe Dawuda ya zama sarki a bisa Isra’ila, yadda Ubangiji ya yi alkawari ta wurin Sama’ila.
3 Então, ali em Hebrom, Davi fez um acordo diante do S enhor com todas as autoridades de Israel, e elas o ungiram rei de Israel, conforme o S enhor havia anunciado por meio de Samuel.
4 Dawuda tare da dukan Isra’ilawa suka taka zuwa Urushalima (wato, Yebus). Yebusiyawan da suke zama a wurin
4 Então Davi e todo o Israel foram a Jerusalém (isto é, Jebus), onde moravam os jebuseus, que viviam naquele lugar.
5 suka ce wa Dawuda, “Ba za ka shiga nan ba.” Duk da haka, Dawuda ya ci kagarar Sihiyona, Birnin Dawuda.
5 Os jebuseus zombaram de Davi: “Você jamais entrará aqui!”, mas Davi tomou a fortaleza de Sião, que hoje é chamada de Cidade de Davi.
6 Dawuda ya ce, “Duk wanda ya jagoranci yaƙi a kan Yebusiyawa zai zama babban shugaban mayaƙa.” Yowab ɗan Zeruhiya ya fara haurawa, ta haka ya zama shugaba.
6 Davi tinha dito a seus soldados: “O primeiro que atacar os jebuseus se tornará o comandante de meus exércitos!”. Joabe, filho de Zeruia, foi o primeiro a atacar, e assim se tornou o comandante dos exércitos de Davi.
7 Dawuda zauna a kagarar, ta haka aka kira ta Birnin Dawuda.
7 Davi foi morar na fortaleza, e ela passou a ser chamada de Cidade de Davi.
8 Sai ya gina birni kewaye da shi, daga madogaran gini zuwa katangar da take kewaye, yayinda Yowab ya maido da sauran birnin.
8 Ampliou a cidade, desde o aterro até a região ao redor, enquanto Joabe reconstruiu o restante da cidade.
9 Dawuda kuwa ya ƙara ƙarfi, domin Ubangiji Maɗaukaki yana tare da shi.
9 Davi foi se tornando cada vez mais poderoso, pois o S enhor dos Exércitos estava com ele.
10 Waɗannan su ne manyan jarumawan Dawuda, su ne, tare da dukan Isra’ila, suka ba wa mulkinsa goyon baya mai ƙarfi da ya kai bisa dukan ƙasar, yadda Ubangiji ya yi alkawari.
10 Estes foram os líderes dos guerreiros valentes de Davi. Junto com todo o Israel, apoiaram firmemente o reinado de Davi, conforme o S enhor havia prometido a respeito de Israel.
11 Ga jerin sunayen jarumawan Dawuda.
11 Este é o registro dos guerreiros mais valentes de Davi. O primeiro era Jasobeão, o hacmonita, líder dos Três, isto é, dos guerreiros mais valentes dentre os soldados de Davi. Certa ocasião, usou sua lança para matar trezentos soldados inimigos numa só batalha.
12 Biye da shi, shi ne Eleyazar ɗan Dodo mutumin Aho, ɗaya daga cikin jarumawa uku.
12 O segundo era Eleazar, filho de Dodai, descendente de Aoí.
13 Yana tare da Dawuda a Fas Dammim sa’ad da Filistiyawa suka taru can don yaƙi. A wani wuri inda akwai gona cike da sha’ir, sojoji suka gudu daga Filistiyawa.
13 Estava com Davi quando os filisteus se reuniram para a batalha em Pas-Damim e atacaram os israelitas numa plantação de cevada. O exército israelita fugiu,
14 Sai shi da Dawuda suka shiga gonar sha’ir ɗin, suka tsaya ciki don su tsare ta. Suka ragargaza Filistiyawa, Ubangiji kuma ya kawo babban nasara.
14 mas Eleazar e Davi mantiveram sua posição no meio do campo e derrotaram os filisteus. O S enhor os salvou e lhes deu grande vitória.
15 Wata rana uku cikin manyan mutanen nan talatin suka gangara wurin Dawuda zuwa dutse a kogon Adullam, yayinda ƙungiyar Filistiyawa suke sansani a Kwarin Refayim.
15 Certa vez, Davi estava na rocha junto à caverna de Adulão, e o exército filisteu estava acampado no vale de Refaim. Os Três — que faziam parte dos Trinta, um grupo de elite entre os valentes de Davi — desceram para encontrá-lo em Adulão.
16 A lokacin Dawuda yana cikin mafaka, sojojin Filistiyawa kuma suna a Betlehem.
16 Nessa ocasião, Davi estava na fortaleza, e um destacamento filisteu havia ocupado a cidade de Belém.
17 Dawuda ya ji marmarin ruwan sha sai ya ce, “Kash, a ce wani zai sami mini ruwan sha daga rijiya kusa da ƙofar Betlehem mana!”
17 Davi comentou: “Ah, como seria bom beber a água pura do poço que fica junto ao portão de Belém!”.
18 Sai Ukun suka kutsa kai cikin sansanin Filistiyawa, suka ja ruwa daga rijiyar da take kusa da ƙofar Betlehem suka ɗauko shi suka kawo wa Dawuda. Amma ya ƙi yă sha; a maimako, sai ya zubar da shi a gaban Ubangiji.
18 Então os Três atravessaram as fileiras dos filisteus, tiraram água do poço junto ao portão de Belém e a trouxeram a Davi. Ele, porém, se recusou a bebê-la. Em vez disso, derramou-a no chão como oferta ao S enhor .
19 Ya ce, “Allah yă sawwaƙe in yi haka, ya kamata in sha jinin waɗannan mutanen da suka yi kasai da rayukansu?” Domin sun yi kasai da rayukansu don su dawo da shi, Dawuda bai sha shi ba.
19 “Que Deus não permita que eu beba desta água!”, exclamou. “Ela é tão preciosa quanto o sangue destes homens que arriscaram a vida para trazê-la.” E Davi não a bebeu. Esses são exemplos dos feitos desses três guerreiros.
20 Abishai ɗan’uwan Yowab shi ma babba ne cikin Ukun nan. Ya ɗaga māshinsa a kan mutum ɗari uku, waɗanda ya kashe, ya kuma zama sananne kamar Ukun.
20 Abisai, irmão de Joabe, era o líder dos Trinta. Certa ocasião, usou sua lança para matar trezentos soldados inimigos numa só batalha. Foi por causa de feitos como esse que ele se tornou tão famoso quanto os Três.
21 Aka ninka girmama shi bisa Ukun, sai ya zama shugaba, ko da yake ba a haɗa shi a cikinsu ba.
21 Abisai era o mais conhecido dos Trinta e era seu comandante, embora não fosse um dos Três.
22 Benahiya ɗan Yehohiyada shi ma wani barden yaƙi ne daga Kabzeyel, wanda ya yi manyan abubuwa. Ya bugi gwanayen Mowab biyu. Ya kuma gangara zuwa cikin rami a ranar da aka yi dusar ƙanƙara ya kashe zaki.
22 Também havia Benaia, filho de Joiada, soldado valente de Cabzeel. Realizou muitos feitos heroicos, como matar dois grandes guerreiros de Moabe. Em outra ocasião, num dia de neve, perseguiu um leão até uma cova e o matou.
23 Ya kuma kashe wani mutumin Masar mai tsayi ƙafa bakwai da rabi. Ko da yake mutumin Masar yana da māshi kamar sandan masaƙa a hannunsa, Benahiya ya yaƙe shi da kulki. Ya ƙwace māshin daga hannun mutumin Masar ya kuma kashe shi da māshin nan nasa.
23 Uma vez, com apenas um cajado, matou um guerreiro egípcio de 2,25 metros de altura armado com uma lança da grossura de um eixo de tecelão. Benaia arrancou a lança da mão do egípcio e com ela o matou.
24 Irin abubuwan da Benahiya ɗan Yehohiyada ya yi ke nan; shi ma sananne ne kamar waɗannan jarumawa uku.
24 Feitos como esses tornaram Benaia tão famoso quanto os três guerreiros mais valentes.
25 Aka ɗauka shi da bangirma fiye da Talatin nan, amma ba a haɗa shi cikin Ukun ba. Dawuda kuwa ya sa shi yă lura da masu tsaron lafiyarsa.
25 Foi mais honrado que qualquer outro membro dos Trinta, embora não fosse um dos Três. Davi o nomeou comandante de sua guarda pessoal.
26 Jarumawan nan su ne,
26 Outros guerreiros valentes de Davi foram: Asael, irmão de Joabe; Elanã, filho de Dodô, de Belém;
27 Shammot mutumin Haror,
27 Samá, de Harode; Helez, de Pelom;
28 Ira ɗan Ikkesh daga Tekowa,
28 Ira, filho de Iques, de Tecoa; Abiezer, de Anatote;
29 Sibbekai mutumin Husha,
29 Sibecai, de Husate; Zalmom,
30 Maharai mutumin Netofa,
30 Maarai, de Netofate; Helede, filho de Baaná, de Netofate;
31 Ittai ɗan Ribai daga Gibeya a Benyamin,
31 Itai, filho de Ribai, de Gibeá, na terra de Benjamim; Benaia, de Piratom;
32 Hurai daga kogunan Ga’ash,
32 Hurai, de Naal-Gaás; Abi-Albom,
33 Azmawet mutumin Harum,
33 Azmavete, de Baurim; Eliaba, de Saalbom;
34 ’ya’yan Hashem mutumin Gizon maza,
34 os filhos de Jasém, de Gizom; Jônatas, filho de Sage, de Harar;
35 Ahiyam ɗan Sakar mutumin Harar,
35 Aião, filho de Sarar, de Harar; Elifal, filho de Ur;
36 Hefer mutumin Mekerat,
36 Héfer, de Maquerate; Aías, de Pelom;
37 Hezro mutumin Karmel,
37 Hezro, do Carmelo; Paarai,
38 Yowel ɗan’uwan Natan,
38 Joel, irmão de Natã; Mibar, filho de Hagri;
39 Zelek mutumin Ammon
39 Zeleque, de Amom; Naarai, de Beerote, escudeiro de Joabe, filho de Zeruia;
40 Ira mutumin Itra,
40 Ira, de Jatir; Garebe, de Jatir;
41 Uriya mutumin Hitti
41 Urias, o hitita; Zabade, filho de Alai;
42 Adina ɗan Shiza mutumin Ruben, wanda shi ne babba na mutanen Ruben, kuma talatin suna tare da shi,
42 Adina, filho de Siza, líder rubenita que tinha consigo trinta homens;
43 Hanan ɗan Ma’aka,
43 Hanã, filho de Maaca; Josafá, de Mitene;
44 Uzziya mutumin Ashtarot,
44 Uzia, de Asterote; Sama e Jeiel, filhos de Hotão, de Aroer;
45 Yediyayel ɗan Shimri,
45 Jediael, filho de Sinri; Joá, de Tiz;
46 Eliyel mutumin Ma’aha,
46 Eliel, de Maave; Jeribai e Josavias, filhos de Elnaão; Itma, de Moabe;
47 Eliyel, Obed da Ya’asiyel mutumin Mezob.
47 Eliel e Obede; Jaasiel, de Zobá.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 1 Crônicas 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.