Romanos 12
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Saboda haka, ina roƙonku, ’yan’uwa, saboda yawan jinƙan Allah, ku miƙa jikunanku hadaya wadda take mai rai, mai tsarki abin karɓa kuma ga Allah, wannan ita ce hanyar hidimarku ta ruhaniya.
1 Isan imih taituwau, God ana kabeber ai’itin i ra’at kwanekwan, imih abifefeyani, kwa biya yawasin i kwanaya’asair God ana siboromih kwanitin. Nati sibor i kakafiyin naatu God ana yasisir, anayabin nati i ayubit ana kwafiren ef anababatun.
2 Kada ku ci gaba da yin abin da duniya take yi, sai dai ku bar halinku ya sāke, ta wurin sabunta hankalinku ɗungum, don ku tabbatar da abin da Allah yake so yake, abu mai kyau, mai daɗi da kuma cikakke.
2 Men tafaram ana yawasamaim nabonawiyi, baise God kwanifefeyan a not tutufin etei nabotabir niboubun. Imaibo kwa i karam God ana kok abisa boro kwanafufun gewas, i ana gewasin, ana yasisir naatu ana kok uhewbitan boro kwanaso’ob.
3 Gama ta wurin alherin nan da aka yi mini ne ina ce wa kowannenku. Kada yă ɗauki kansa fiye da yadda ya kamata, a maimakon haka bari yă auna kansa cikin natsuwa, gwargwadon baiwar bangaskiyar da Allah yi masa.
3 Manaw kabeber God ayu bitu imaim kwa au’uwi. Men taiyuw a notamaim nabora’ahi me’at, baise a not narumutufur gewas kwa a baitumatum God bit anafofonin imaim kwanabatkikin.
4 Kamar dai yadda kowannenmu yake da jiki ɗaya da gaɓoɓi da yawa, gaɓoɓin nan kuwa ba aiki iri ɗaya suke yi ba,
4 Biyat i sawar maumurih na’in baina ikokofan wowab biyat matar. Naatu biyat wanawanan ana wowab ta ta i bowabow ta ta tebowabow.
5 haka ma a cikin Kiristi mu da muke da yawa mun zama jiki ɗaya, kuma kowace gaɓar ɗan’uwan sauran ne.
5 It i moumurit na’in, baise Keriso’one it etei tana biyat ta’imon matar. Naatu ta’ita’imon ikokofanit tana biyat ta’imon tutufin matar.
6 Muna da baye-baye dabam-dabam, gwargwadon alherin da aka yi mana. In baiwar mutum ta yin annabci ce, sai yă yi amfani da ita gwargwadon bangaskiyarsa.
6 Isan imih manaw kabeberamaim ata siwar ta ta tabow. O ta a siwar God ana tur orereb isan na’at, a baitumatum ana fofoninamaim inabat inaorerereb.
7 In ta hidima ce; sai yă yi hidima. In kuma ta koyarwa ce, sai yă koyar;
7 God ana bowabow isan nabit na’at inabow, bai’obaiyen isan na’at ini’obaibiyen.
8 in ta ƙarfafawa ce, sai yă ƙarfafa; in kuma ta ba da taimako ce don biyan bukatun waɗansu, sai yă yi haka hannu sake; in ta shugabanci ce, sai yă yi shugabanci da himma; in ta nuna jinƙai ce, sai yă yi haka da fara’a.
8 Koufair na’at, sabuw koufair nitih, bosemorayan na’at, ereyasisir nabosemor, bonawiyenayan na’at, na’abar totofar sabuw nabonawiyih, kabeberayan na’at, erekawasa isah nasinaf.
9 Dole ƙauna tă zama ta gaskiya. Ku ƙi duk abin da yake mugu; ku manne wa abin da yake nagari.
9 Yabow i turobe’emaim iniyabow, abistan kakafih inarukouw, naatu abisa gewasih inabukikin.
10 Ku ba da kanku ga juna cikin ƙauna irin ta ’yan’uwa. Kowa yă yi ƙoƙari wajen girmama wani fiye da kansa.
10 Kirisiyan ana yabowamaim taituwa isah iniyabow, naatu taituwa bairi nena kwanikakafbonen.
11 Kada ku zama marasa himma, sai dai masu himma a ruhaniyarku, kuna bauta wa Ubangiji.
11 Sunanub kwanabow men kwananokow, Regah isan dogor tutufin etei yoyobanamaim kwanabow.
12 Ku yi farin ciki cikin bege, haƙuri cikin shan wuya, aminci cikin addu’a.
12 Ereyasisir nuhi nafot kwanama, bai’akir ana veya yatenanub naatu mar etei kwanisnubanub kwanayoyoban.
13 Ku taimaki mutanen Allah masu bukata. Ku zama masu karɓan baƙi.
13 Kirisiyan sabuw iyab tibi’akir kwanibaisih, naatu a etawan kwanabotawiy nanawan sabuw isah.
14 Ku sa wa masu tsananta muku albarka; ku sa albarka kada fa ku la’anta.
14 Sabuw iyab hirab tibia’akiri, God kwanifefeyan nigegewasinih, men nararafihimih
15 Ku yi murna da masu murna, ku yi kuka da masu kuka.
15 Sabuw iyab tibiyasisir bairi kwaniyasisir, naatu sabuw iyab tibiyababan bairi kwaniyababan.
16 Ku yi zaman lafiya da juna. Kada ku nuna girman kai, sai ma ku riƙa cuɗanya da talakawa. Kada ku zama masu ɗaga kai.
16 Kou’ayomaim a not etei ta’imon taituwa kwananuhih bairi kwanibit abar kwanama. Men kwa akis notanotayah kwanarouw kwanaora’ara’at taituwa kwanitaiyih. Baise taiyuw kwanayariyi bairi anafofonin kwanaremor, men o akis not wairafi inarouw inao.
17 Idan kowa ya yi muku mugunta, kada ku sāka masa da mugunta. Ku lura don ku aikata abin da kowa zai iya gani cewa daidai ne.
17 Sabuw o isa kakafin hinasisinaf, men wan inay kakafin isah inasinafumih. Baise yate nanub abisa gewasin sabuw etei matahimaim inasinaf.
18 Ku yi iya ƙoƙarinku, in zai yiwu, ku yi zaman lafiya da kowa.
18 Asinafumaim sawar etei gewasih inasinaf, saise sabuw bairi tufuwamaim kwanama.
19 Kada ku yi ramuwa, abokaina, sai dai ku bar wa Allah. Gama a rubuce yake cewa, “Ramuwa tawa ce; zan kuwa sāka,” in ji Ubangiji.
19 Men kafa’imo isa kakafin hinasisinaf isan sa bowamih inanot, baise nati efan inihamiy God ana yaso’ar boro i sa nabow. Anayabin Buk Atamaninamaim iti hikirum, “Ayu boro wan anay, Regah iti na’atube eorereb.”
20 A maimakon haka,
20 Naatu Bukamaim iban eo maiye,
21 Kada ku bar mugunta ta sha kanku, sai dai ku sha kan mugunta ta wurin aikata nagarta.
21 Kakafin men nawasbunimih, baise gewasin inasinaf imaim kakafin inawasabun.”
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Romanos 12, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.