Números 34

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs NVI

Sair da comparação
NVI Nova Versão Internacional
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
1 Disse mais o Senhor a Moisés:
2 “Ka umarci Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga Kan’ana, ƙasar da aka ba ku gādo za tă kasance da waɗannan iyakoki.
2 "Dê ordem aos israelitas e diga-lhes: Quando vocês entrarem em Canaã, a terra que lhes será sorteada como herança terá estas fronteiras:
3 “ ‘Gefenku na kudu zai haɗa da wani sashin Hamadan Zin ta iyakar Edom. A gabas, iyakarku ta kudu za tă fara daga ƙarshen Tekun Gishiri,
3 "O lado sul começará no deserto de Zim, junto à fronteira de Edom. No leste, sua fronteira sul começará na extremidade do mar Salgado,
4 tă ƙetare Mashigin Kunama a kudu, tă ci gaba zuwa Zin, sa’an nan tă nufi kudu da Kadesh Barneya. Sa’an nan za tă zarce zuwa Hazar Addar, tă nausa zuwa Azmon,
4 passará pelo sul da subida de Acrabim, prosseguirá até Zim e irá para o sul de Cades-Barnéia. Depois passará por Hazar-Adar e irá até Azmom,
5 inda za tă juya tă haɗu da Rafin Masar, tă kuma ƙarasa a Bahar Rum.
5 onde fará a volta, juntando-se ao ribeiro do Egito para terminar no Mar.
6 “ ‘Iyakarku a yammanci, za tă kasance bakin Bahar Rum. Wannan ce za tă zama iyakarku a yamma.
6 A fronteira ocidental de vocês será o litoral do mar Grande. Será essa a fronteira do oeste.
7 “ ‘Iyakarku a arewanci kuwa za tă tashi daga Bahar Rum zuwa Dutsen Hor,
7 Esta será a fronteira norte: façam uma linha desde o mar Grande até o monte Hor,
8 za tă kuma tashi daga Dutsen Hor, zuwa Lebo Hamat. Sa’an nan tă miƙe zuwa Zedad,
8 e do monte Hor até Lebo-Hamate. O limite da fronteira será Zedade,
9 tă ci gaba zuwa Zifron, sa’an nan tă ƙarasa a Hazar-Enan. Wannan ce za tă zama iyakarku a arewa.
9 prosseguirá até Zifrom e terminará em Hazar-Enã. Será essa a fronteira norte de vocês.
10 “ ‘Iyakarku a gabashi, za tă tashi daga Hazar-Enan zuwa Shefam.
10 Esta será a fronteira oriental: façam uma linha de Hazar-Enã até Sefã.
11 Iyakar za tă gangara daga Shefam zuwa Ribla a gefen gabashin Ayin, sa’an nan tă ci gaba a gangaren gabashin Tekun Kinneret.
11 A fronteira descerá de Sefã até Ribla, no lado oriental de Aim, e prosseguirá ao longo das encostas a leste do mar de Quinerete.
12 Sa’an nan tă gangara ta Urdun, tă ƙarasa a Tekun Gishiri.
12 A fronteira descerá ao longo do Jordão e terminará no mar Salgado. Será essa a terra de vocês, com as suas fronteiras de todos os lados".
13 Sai Musa ya umarci Isra’ilawa ya ce, “Ku raba wannan ƙasa da za ku gāda ta hanyar jefa ƙuri’a. Ubangiji ya umarta cewa a ba da ita ga kabilu tara da rabi,
13 Moisés ordenou aos israelitas: "Distribuam a terra por sorteio como herança. O Senhor ordenou que seja dada às nove tribos e meia,
14 saboda iyalan kabilar Ruben, kabilar Gad da rabin kabilar Manasse sun riga sun sami gādonsu.
14 porque as famílias da tribo de Rúben, da tribo de Gade e da metade da tribo de Manassés já receberam a herança delas.
15 Waɗannan kabilu biyu da rabi, sun sami gādonsu a wancan hayin Urdun a gabashin Yeriko wajen fitowar rana.”
15 Estas duas tribos e meia receberam sua herança no lado leste do Jordão, do outro lado de Jericó, na direção do nascer do sol".
16 Ubangiji ya ce wa Musa,
16 O Senhor disse a Moisés:
17 “Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
17 "Estes são os nomes dos homens que deverão distribuir a terra a vocês como herança: o sacerdote Eleazar e Josué, filho de Num.
18 Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
18 Designem um líder de cada tribo para ajudar a distribuir a terra.
19 “Ga sunayensu.
19 Estes são os seus nomes: "Calebe, filho de Jefoné, da tribo de Judá;
20 Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
20 Samuel, filho de Amiúde, da tribo de Simeão;
21 Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
21 Elidade, filho de Quislom, da tribo de Benjamim;
22 Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
22 Buqui, filho de Jogli, o líder da tribo de Dã;
23 Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
23 Haniel, filho de Éfode, o líder da tribo de Manassés, filho de José;
24 Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
24 Quemuel, filho de Siftã, o líder da tribo de Efraim, filho de José;
25 Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
25 Elizafã, filho de Parnaque, o líder da tribo de Zebulom;
26 Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
26 Paltiel, filho de Azã, o líder da tribo de Issacar;
27 Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
27 Aiúde, filho de Selomi, o líder da tribo de Aser;
28 Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
28 Pedael, filho de Amiúde, o líder da tribo de Naftali".
29 Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.
29 Foram esses os homens a quem o Senhor ordenou que distribuíssem a herança aos israelitas na terra de Canaã.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Números 34, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.