Lucas 1
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs NAA
1 Mutane da yawa sun ɗau niyyar rubuta labarin abubuwan da aka cika a cikinmu,
1 Visto que muitos já empreenderam uma narração coordenada dos fatos que entre nós se realizaram,
2 kamar yadda muka karɓe su daga waɗanda tun farko shaidu ne da kuma masu hidimar bishara.
2 conforme nos transmitiram os que desde o princípio foram deles testemunhas oculares e ministros da palavra,
3 Saboda haka, da yake ni da kaina na binciko kome a hankali daga farko, na ga ya yi kyau in rubuta maka labarin dalla-dalla, ya mafifici Tiyofilus,
3 igualmente a mim pareceu bem, depois de cuidadosa investigação de tudo desde a sua origem, dar-lhe por escrito, excelentíssimo Teófilo, uma exposição em ordem,
4 don ka san tabbacin abubuwan da aka koyar da kai.
4 para que você tenha plena certeza das verdades em que foi instruído.
5 A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.
5 Nos dias de Herodes, rei da Judeia, houve um sacerdote chamado Zacarias, do turno de Abias. A mulher dele era das filhas de Arão e se chamava Isabel.
6 Dukansu biyu kuwa masu adalci ne a gaban Allah, suna kuma bin umarnan Ubangiji da farillansa duka da halin rashin zargi.
6 Ambos eram justos diante de Deus, vivendo de forma irrepreensível em todos os preceitos e mandamentos do Senhor.
7 Sai dai ba su da ’ya’ya, domin Elizabet bakararriya ce; kuma dukansu biyu sun tsufa.
7 Eles não tinham filhos, porque Isabel era estéril, e os dois já tinham idade avançada.
8 Wata rana da lokacin aikin firistoci na sashen Zakariya na yin hidima ya kewayo, yana kuma cikin hidimarsa ta firist a gaban Allah,
8 E aconteceu que, enquanto Zacarias exercia o sacerdócio diante de Deus na ordem do seu turno, coube-lhe por sorteio,
9 sai aka zaɓe shi ta wurin ƙuri’a, bisa ga al’adar aikin firist, yă shiga haikalin Ubangiji yă ƙone turare.
9 segundo o costume sacerdotal, entrar no santuário do Senhor para queimar o incenso.
10 Da lokacin ƙone turare ya yi, duk taron masu sujada suna a waje suna addu’a.
10 Durante esse tempo, toda a multidão do povo permanecia na parte de fora, orando.
11 Sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare shi, tsaye a dama da bagaden turare.
11 E eis que apareceu a Zacarias um anjo do Senhor, em pé, à direita do altar do incenso.
12 Da Zakariya ya gan shi sai ya firgita, tsoro kuma ya kama shi.
12 Ao vê-lo, Zacarias ficou assustado, e o temor se apoderou dele.
13 Amma mala’ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya; an ji addu’arka. Matarka Elizabet za tă haifa maka ɗa, za ka kuma ba shi suna Yohanna.
13 O anjo, porém, lhe disse: — Não tenha medo, Zacarias, porque a sua oração foi ouvida. Isabel, sua esposa, dará à luz um filho, a quem você dará o nome de João.
14 Zai zama abin murna da farin ciki a gare ka, mutane da yawa kuwa za su yi murna don haihuwarsa,
14 Você ficará alegre e feliz, e muitos ficarão contentes com o nascimento dele.
15 gama zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba kuwa zai taɓa shan ruwan inabi ko wani abu mai sa maye ba. Zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun haihuwa.
15 Pois ele será grande diante do Senhor, não beberá vinho nem bebida forte, e será cheio do Espírito Santo, já desde o ventre materno.
16 Shi ne zai juye mutanen Isra’ila da yawa zuwa wurin Ubangiji Allahnsu.
16 Ele converterá muitos dos filhos de Israel ao Senhor, seu Deus.
17 Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga ’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
17 E irá adiante do Senhor no espírito e poder de Elias, para converter o coração dos pais aos filhos, converter os desobedientes à prudência dos justos e habilitar para o Senhor um povo preparado.
18 Sai Zakariya ya tambayi mala’ikan ya ce, “Yaya zan tabbatar da wannan? Ga ni tsoho, matana kuma ta kwana biyu.”
18 Então Zacarias perguntou ao anjo: — Como terei certeza disso? Pois eu sou velho, e a minha mulher também já tem idade avançada.
19 Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
19 O anjo respondeu: — Eu sou Gabriel, que estou a serviço de Deus, e fui enviado para falar com você e lhe trazer esta boa notícia.
20 Yanzu za ka zama bebe, ba za ka ƙara iya magana ba sai ranar da wannan magana ta cika, saboda ba ka gaskata da kalmomina waɗanda za su zama gaskiya a daidai lokacinsu ba.”
20 Todavia, você ficará mudo e não poderá falar até o dia em que estas coisas vierem a acontecer, porque você não acreditou nas minhas palavras, as quais, no devido tempo, se cumprirão.
21 Ana cikin haka, mutane suna jiran Zakariya, suna kuma mamaki me ya sa ya daɗe haka a cikin haikali.
21 O povo estava esperando Zacarias e admirava-se com a demora dele no santuário.
22 Da ya fito, bai iya yin musu magana ba. Sai suka gane, ya ga wahayi ne a haikali, domin ya dinga yin musu alamu, amma ya kāsa yin magana.
22 Quando Zacarias saiu, não lhes podia falar. Então entenderam que ele havia tido uma visão no santuário. E expressava-se por sinais e permanecia mudo.
23 Da lokacin hidimarsa ya cika, sai ya koma gida.
23 Aconteceu que, terminados os dias do seu ministério, Zacarias voltou para casa.
24 Bayan wannan, matarsa Elizabet ta yi ciki, ta kuma riƙa ɓuya har wata biyar.
24 Passados esses dias, Isabel, a mulher de Zacarias, ficou grávida. E ela não saiu de casa durante cinco meses, dizendo:
25 Sai ta ce, “Ubangiji ne ya yi mini wannan. A waɗannan kwanaki ya nuna tagomashinsa ya kuma kawar mini da kunya a cikin mutane.”
25 — Foi isto o que o Senhor me fez, ao contemplar-me, para acabar com a minha vergonha diante das pessoas.
26 A wata na shida, sai Allah ya aiki mala’ika Jibra’ilu zuwa Nazaret, wani gari a Galili,
26 No sexto mês, o anjo Gabriel foi enviado por Deus a uma cidade da Galileia, chamada Nazaré,
27 gun wata budurwar da aka yi alkawarin aurenta ga wani mutum mai suna Yusuf daga zuriyar Dawuda. Sunan budurwar Maryamu.
27 a uma virgem que estava comprometida a casar com um homem da casa de Davi, cujo nome era José. A virgem se chamava Maria.
28 Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
28 E, aproximando-se dela, o anjo disse: — Salve, agraciada! O Senhor está com você.
29 Maryamu ta damu ƙwarai da kalmominsa, tana tunani wace irin gaisuwa ce haka?
29 Ela, porém, ao ouvir esta palavra, perturbou-se muito e pôs-se a pensar no que poderia significar esta saudação.
30 Amma mala’ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
30 Mas o anjo lhe disse: — Não tenha medo, Maria; porque você foi abençoada por Deus.
31 Ga shi za ki yi ciki ki kuma haifi ɗa, za ki kuma ba shi suna Yesu.
31 Você ficará grávida e dará à luz um filho, a quem chamará pelo nome de Jesus.
32 Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi gadon sarautar kakansa Dawuda,
32 Este será grande e será chamado Filho do Altíssimo. Deus, o Senhor, lhe dará o trono de Davi, seu pai.
33 zai yi mulkin gidan Yaƙub har abada, mulkinsa kuma ba zai taɓa ƙare ba.”
33 Ele reinará para sempre sobre a casa de Jacó, e o seu reinado não terá fim.
34 Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
34 Então Maria disse ao anjo: — Como será isto, se eu nunca tive relações com homem algum?
35 Mala’ikan ya amsa ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, ikon Maɗaukaki kuma zai rufe ke. Saboda haka, Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
35 O anjo respondeu: — O Espírito Santo virá sobre você, e o poder do Altíssimo a envolverá com a sua sombra; por isso, também o ente santo que há de nascer será chamado Filho de Deus.
36 ’Yar’uwarki Elizabet ma za tă haifi ɗa a tsufanta, ita da aka ce bakararriya, ga shi tana a watanta na shida.
36 E Isabel, sua parenta, igualmente está grávida, apesar de sua idade avançada, sendo este já o sexto mês de gestação para aquela que diziam ser estéril.
37 Gama ba abin da zai gagari Allah.”
37 Porque para Deus não há nada impossível.
38 Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
38 Então Maria disse: — Aqui está a serva do Senhor; que aconteça comigo o que você falou. Então o anjo foi embora.
39 A lokacin sai Maryamu ta shirya ta gaggauta zuwa wani gari a ƙasar tudu ta Yahudiya,
39 Naqueles dias, Maria se aprontou e foi depressa à região montanhosa, a uma cidade de Judá.
40 inda ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Elizabet.
40 Entrou na casa de Zacarias e saudou Isabel.
41 Da Elizabet ta ji gaisuwar Maryamu, sai jaririn da yake a cikinta ya yi motsi. Elizabet kuma ta cika da Ruhu Mai Tsarki.
41 Quando Isabel ouviu a saudação de Maria, a criança lhe estremeceu no ventre. Então Isabel ficou cheia do Espírito Santo.
42 Sai ta ɗaga murya da ƙarfi ta ce, “Ke mai albarka ce a cikin mata. Mai albarka ne kuma ɗan da za ki haifa!
42 E exclamou em alta voz: — Bendita é você entre as mulheres, e bendito o fruto do seu ventre!
43 Me ya sa na sami wannan tagomashi har da mahaifiyar Ubangijina za tă zo wurina?
43 E que grande honra é para mim receber a visita da mãe do meu Senhor!
44 Da jin gaisuwarki, sai jaririn da yake cikina ya yi motsi don murna.
44 Pois, logo que me chegou aos ouvidos a voz da saudação que você fez, a criança estremeceu de alegria dentro de mim.
45 Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
45 Bem-aventurada a que creu, porque serão cumpridas as palavras que lhe foram ditas da parte do Senhor.
46 Sai Maryamu ta ce,
46 Então Maria disse: “A minha alma engrandece ao Senhor,
47 ruhuna kuma yana farin ciki da Allah Mai Cetona,
47 e o meu espírito se alegrou em Deus, meu Salvador,
48 gama ya lura da ƙasƙancin baiwarsa.
48 porque ele atentou para a humildade da sua serva. Pois, desde agora, todas as gerações me considerarão bem-aventurada,
49 gama Mai Iko Duka ya yi mini manyan abubuwa,
49 porque o Poderoso me fez grandes coisas. Santo é o seu nome.
50 Jinƙansa ya kai ga masu tsoronsa,
50 A sua misericórdia vai de geração em geração sobre os que o temem.
51 Ya aikata manyan ayyuka da hannunsa;
51 Agiu com o seu braço valorosamente; dispersou os que, no coração, alimentavam pensamentos soberbos.
52 Ya saukar da masu mulki daga gadajen sarautarsu
52 Derrubou dos seus tronos os poderosos e exaltou os humildes.
53 Ya ƙosar da masu yunwa da kyawawan abubuwa
53 Encheu de bens os famintos e despediu vazios os ricos.
54 Ya taimaki bawansa Isra’ila,
54 Amparou Israel, seu servo, a fim de lembrar-se da sua misericórdia
55 ga Ibrahim da zuriyarsa har abada,
55 a favor de Abraão e de sua descendência, para sempre, como havia prometido aos nossos pais.”
56 Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
56 Maria permaneceu cerca de três meses com Isabel e voltou para casa.
57 Sa’ad da kwanaki suka yi don Elizabet ta haihu, sai ta haifi ɗa.
57 Quando chegou o tempo de Isabel dar à luz, ela teve um filho.
58 Maƙwabtanta da ’yan’uwanta suka ji cewa Ubangiji ya nuna mata jinƙai mai yawa, suka kuma taya ta farin ciki.
58 Os vizinhos e parentes ouviram que o Senhor tinha usado de grande misericórdia para com Isabel e se alegraram com ela.
59 A rana ta takwas, sai suka zo don a yi wa yaron kaciya, dā za su sa masa sunan mahaifinsa Zakariya ne,
59 Aconteceu que, no oitavo dia, foram circuncidar o menino e queriam dar-lhe o nome de seu pai, Zacarias.
60 amma mahaifiyar yaron ta ce, “A’a! Za a ce da shi Yohanna.”
60 Mas a mãe do menino disse: — De modo nenhum! Ele será chamado João.
61 Sai suka ce mata, “Ba wani a cikin danginku mai wannan suna.”
61 Disseram-lhe: — Mas você não tem nenhum parente com esse nome!
62 Sai suka yi alamu wa mahaifinsa, don su san sunan da zai su a kira yaron.
62 Fizeram sinais, perguntando ao pai do menino que nome queria que lhe dessem.
63 Ya yi alama a kawo masa allo, a gaban kowa sai ya rubuta, “Sunansa Yohanna.” Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
63 Então, pedindo uma tabuinha, ele escreveu: — O nome dele é João. E todos se admiraram.
64 Nan da nan bakinsa ya buɗe harshensa kuma ya saku, sai ya fara magana yana yabon Allah.
64 Imediatamente a boca de Zacarias se abriu e a língua se soltou. Então começou a falar, louvando a Deus.
65 Maƙwabta duk suka cika da tsoro, mutane kuwa suka yi ta yin magana game da dukan waɗannan abubuwa a ko’ina a cikin ƙasar tudu ta Yahudiya.
65 Todos os vizinhos deles ficaram possuídos de temor, e essas coisas foram divulgadas por toda a região montanhosa da Judeia.
66 Duk waɗanda suka ji wannan kuwa sun yi mamaki suna cewa, “To, me yaron nan zai zama?” Gama hannun Ubangiji yana tare da shi.
66 Todos os que as ouviram guardavam-nas no coração, dizendo: — O que virá a ser este menino? E a mão do Senhor estava com ele.
67 Mahaifinsa Zakariya ya cika da Ruhu Mai Tsarki sai ya yi annabci ya ce,
67 Zacarias, o pai de João, cheio do Espírito Santo, profetizou, dizendo:
68 “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila,
68 “Bendito seja o Senhor, Deus de Israel, porque visitou e redimiu o seu povo,
69 Ya tā mana ƙahon ceto
69 e nos suscitou plena e poderosa salvação na casa de Davi, seu servo,
70 (yadda ya yi magana tun tuni ta wurin annabawansa masu tsarki),
70 como havia prometido, desde a antiguidade, por boca dos seus santos profetas,
71 cewa zai cece mu daga abokan gābanmu
71 para nos libertar dos nossos inimigos e das mãos de todos os que nos odeiam;
72 don yă nuna jinƙai ga kakanninmu,
72 para usar de misericórdia com os nossos pais e lembrar-se da sua santa aliança
73 rantsuwar da ya yi wa mahaifinmu Ibrahim,
73 e do juramento que fez a nosso pai Abraão,
74 don yă kuɓutar da mu daga hannun abokan gābanmu,
74 de conceder-nos que, livres das mãos de inimigos, o adorássemos sem temor,
75 cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakinmu.
75 em santidade e justiça diante dele, todos os nossos dias.
76 “Kai kuma, ɗana, za a ce da kai annabin Maɗaukaki;
76 E você, menino, será chamado profeta do Altíssimo, porque precederá o Senhor, preparando-lhe os caminhos,
77 don ka sanar da mutanensa ceto,
77 para dar ao seu povo conhecimento da salvação, por meio da remissão dos seus pecados,
78 saboda jinƙai na Allahnmu mai ƙauna,
78 graças à profunda misericórdia de nosso Deus, pela qual nos visitará o sol nascente das alturas,
79 don yă haskaka a kan waɗanda suke zama cikin duhu,
79 para iluminar os que jazem nas trevas e na sombra da morte, e dirigir os nossos pés pelo caminho da paz.”
80 Yaron kuwa ya yi girma ya kuma ƙarfafa a ruhu; ya zauna a hamada sai lokacin da ya fito a fili ga mutanen Isra’ila.
80 O menino crescia e se fortalecia em espírito. E viveu nos desertos até o dia em que havia de manifestar-se a Israel.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Lucas 1, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.