Juízes 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA)

1 A wannan rana ce Debora da Barak ɗan Abinowam suka rera wannan waƙa.

2 “Sa’ad da ’ya’yan sarki a Isra’ila suka yi jagora,

3 “Ya sarakuna, ku ji! Ku saurara, ku masu mulki!

4 “Ya Ubangiji, sa’ad da ka bar Seyir,

5 Duwatsu suka girgizu a gaban Ubangiji, Wannan na Sinai,

6 “A zamanin Shamgar ɗan Anat,

7 Rayuwar ƙauye a Isra’ila ta daina,

8 Sa’ad da suka zaɓi sababbin alloli,

9 Zuciyata tana tare da ’ya’yan sarakunan Isra’ila,

10 “Ku da kuke hawan fararen jakuna,

11 da muryoyin mawaƙa a wuraren ruwaye.

12 ‘Ki farka, ki farka, Debora!

13 “Sa’an nan waɗanda aka bari

14 Waɗansu suka zo daga Efraim, waɗanda ainihinsu daga Amalek ne;

15 ’Ya’yan sarautar Issakar suna tare da Debora;

16 Don me kuka tsaya a wutar sansani

17 Gileyad ya tsaya gaban Urdun.

18 Mutanen Zebulun sun kasai da rayukansu;

19 “Sarakuna suka zo, suka yi yaƙi;

20 Daga sama taurari suka yi faɗa,

21 Kogin Kishon ya kwashe su,

22 Sa’an nan kofatan dawakai suka ƙwaƙula,

23 Mala’ikan Ubangiji ya ce, ‘Ka la’anci Meroz.’

24 “Mafi albarka a ciki mata ta zama Yayel

25 Ya nemi ruwa, ta kuwa ta ba shi madara;

26 Hannunta ya ɗauki turken tenti,

27 A ƙafafunta ya fāɗi,

28 “Ta taga mahaifiyar Sisera ta leƙa;

29 Mafi hikima cikin ’yan matanta suka amsa mata,

30 ‘Ba nema suke su raba ganima ba,

31 “Ta haka bari dukan abokan gābanka su hallaka, ya Ubangiji!

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Juízes 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.