Jeremias 35
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga wurin Ubangiji a lokacin mulkin Yehohiyakim ɗan Yosiya sarkin Yahuda.
1 A palavra que veio a Jeremias da parte do SENHOR, nos dias de Jeoiaquim, filho de Josias, rei de Judá, dizendo:
2 “Ka tafi wurin iyalin Rekabawa ka gayyace su su zo a ɗaya daga cikin ɗakunan da suke gefe a gidan Ubangiji ka kuma ba su ruwan inabi su sha.”
2 Vai até a casa dos recabitas, e fala com eles, e traze-os para a casa do SENHOR, para dentro de uma das câmaras, e dá-lhes vinho para beber.
3 Sai na tafi don in kawo Ya’azaniya ɗan Irmiya, ɗan Habazziniya, da ’yan’uwansa da kuma dukan ’ya’yansa maza, dukan iyalin Rekabawa.
3 Então eu tomei a Jaazanias, o filho de Jeremias, o filho de Habazinias, e a seus irmãos, e a todos os seus filhos, e a casa inteira dos recabitas.
4 Na kawo su cikin gidan Ubangiji, a cikin ɗakin ’ya’yan Hanan ɗan Igdaliya maza mutumin Allah. Ɗakin ne kusa da ɗakin fadawa, wanda yake bisa na Ma’asehiya ɗan Shallum mai tsaron ƙofa.
4 E eu os levei à casa do SENHOR, à câmara dos filhos de Hanã, o filho de Jigdalias, um homem de Deus, que estava próxima à câmara dos príncipes, que estava acima da câmara de Maaseias, o filho de Salum, o guardião da porta.
5 Sai na ajiye ƙwarya cike da ruwan inabi da waɗansu kwaf a gaban iyalin Rekabawan na kuma ce musu, “Ku sha ruwan inabin.”
5 E pus perante os filhos da casa dos recabitas jarras cheias de vinho, e taças; e eu lhes disse: Bebei vinho.
6 Amma sai suka amsa suka ce, “Ba ma shan ruwan inabi, domin kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu cewa, ‘Ko ku, ko zuriyarku kada ku sha ruwan inabi.
6 Mas eles disseram: Nós não beberemos vinho, porque Jonadabe, o filho de Recabe, nosso pai, nos ordenou, dizendo: Não bebais vinho, nem vós, nem vossos filhos, para sempre.
7 Haka kuma ba za ku gina gidaje, ku dasa iri ko ku nome gonakin inabi ba; kada ku kasance da wani daga cikin waɗannan abubuwa, amma dole kullum ku zauna a tentuna. Ta haka za ku yi dogon rai a cikin ƙasar baƙuncinku.’
7 Não construireis casa, nem semeareis semente, não plantareis vinha, nem tereis nenhuma. Porém todos os vossos dias vós habitareis em tendas, para que possais viver muitos dias na terra onde sois estrangeiros.
8 Mun yi biyayya da kome da kakanmu Yehonadab ɗan Rekab ya umarce mu. Mu ko matanmu ko ’ya’yanmu maza da mata ba mu taɓa shan ruwan inabi ba
8 Assim obedecemos à voz de Jonadabe, o filho de Recabe, nosso pai, em tudo que ele nos ordenou, para não beber vinho todos os nossos dias, nem nós, nem nossas esposas, nem nossos filhos, nem nossas filhas;
9 ba mu kuma gina gidaje mu zauna a ciki ba ko mu yi gonakin inabi, gonaki ko hatsi ba.
9 nem construir casas para nossa habitação, nem ter vinha, nem campo, nem semente.
10 Mun yi rayuwarmu a cikin tentuna mun kuma yi biyayya ƙwarai da kowane abin da kakanmu Yehonadab ya umarce mu.
10 Porém, habitamos em tendas, e obedecemos, e fizemos conforme tudo o que nos ordenou Jonadabe, nosso pai.
11 Amma da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasan nan hari, sai muka ce, ‘Ku zo, dole mu tafi Urushalima don mu tsira daga Babiloniyawa da kuma sojojin Arameyawa.’ Saboda haka ne muke a Urushalima.”
11 E sucedeu que, quando Nabucodonosor, rei de Babilônia, subiu a esta terra, nós dissemos: Vinde, e vamo-nos a Jerusalém por medo do exército dos caldeus, e por medo do exército dos sírios, então nós habitamos em Jerusalém.
12 Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
12 Então veio a palavra do SENHOR até Jeremias, dizendo:
13 “Ga abin da Ubangiji, Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka tafi ka faɗa wa mutanen Yahuda da kuma mutanen Urushalima cewa, ‘Ba za ku koyi darasi ku kuma yi biyayya da maganata ba?’ In ji Ubangiji.
13 Assim diz o SENHOR dos Exércitos, o Deus de Israel: Vai e dize aos homens de Judá, e aos habitantes de Jerusalém: Não aceitareis instrução para escutardes as minhas palavras? diz o SENHOR.
14 ‘Yehonadab ɗan Rekab ya umarci ’ya’yansa maza kada su sha ruwan inabi sun kuma kiyaye wannan umarni. Har yă zuwa yau ba sa shan ruwan inabi, domin sun yi biyayya da umarnin kakansu. Amma na yi muku magana sau da sau, duk da haka ba ku yi biyayya ba.
14 As palavras de Jonadabe, o filho de Recabe, que ordenou a seus filhos a não beber vinho, são cumpridas, pois até este dia eles nada bebem, porém obedecem ao mandado do seu pai. Eu, porém, vos falei, madrugando e falando, mas vós não me escutastes.
15 Sau da sau na aika dukan bayina annabawa gare ku. Suka ce, “Kowannenku ya juyo daga mugayen hanyoyinsa ya sabunta ayyukansa; kada yă bi waɗansu alloli don yă bauta musu. Ta haka za ku zauna a cikin ƙasar da na ba ku da kuma kakanninku.” Amma ba ku saurara ba, ba ku kuwa ji ni ba.
15 Eu também vos enviei todos os meus servos, os profetas, madrugando e enviando-os, dizendo: Convertei-vos agora, cada homem do seu caminho mau, e emendai vossos feitos, e não vades após outros deuses para servi-los, e habitareis na terra que eu dei a vós e a vossos pais. Porém não inclinastes o vosso ouvido, e nem me escutastes.
16 Zuriyar Yehonadab ɗan Rekab sun yi biyayya da umarnin da kakansu ya ba su, amma waɗannan mutane ba su yi mini biyayya ba.’
16 Porque os filhos de Jonadabe, filho de Recabe, guardaram o mandado de seu pai, que ele os ordenou, mas este povo não me escutou.
17 “Saboda haka, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa Yahuda da kuma kowane mutumin da yake zama a Urushalima kowace masifar da na ambata a kansu. Na yi musu magana, amma ba su saurara ba; na kira su, amma ba su amsa ba.’ ”
17 Portanto, assim diz o SENHOR Deus dos Exércitos, o Deus de Israel: Eis que eu trarei sobre Judá, e sobre todos os habitantes de Jerusalém, todo o mal que eu pronunciei contra eles, porque eu lhes falei, mas eles não ouviram, e eu os chamei, porém eles não responderam.
18 Sai Irmiya ya ce wa iyalin Rekabawa, “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Kun yi biyayya da umarnin kakanku Yehonadab kuka kuma kiyaye dukan umarnansa kuka yi kome bisa ga tsari.’
18 E Jeremias disse à casa dos recabitas: Assim diz o SENHOR dos Exércitos, o Deus de Israel: Como obedecestes o mandamento de Jonadabe, vosso pai, e guardastes todos os seus preceitos, e fizestes conforme tudo o que ele vos ordenou,
19 Saboda haka, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Yehonadab ɗan Rekab ba zai taɓa rasa mutumin da zai yi mini hidima ba.’ ”
19 portanto assim diz o SENHOR dos Exércitos, o Deus de Israel: Não faltará a Jonadabe, o filho de Recabe, um homem que estará diante de mim todos os dias.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Jeremias 35, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.