Ezequiel 39
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 “Ɗan mutum, ka yi annabci a kan Gog ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
1 Portanto, tu, filho do homem, profetiza contra Gogue, e dize: Assim diz o Senhor DEUS: Eis que eu estou contra ti, ó Gogue, principal príncipe de Meseque e de Tubal;
2 Zan juya ka in kuma ja ka. Zan kawo ka daga can arewa in aike ka don ka fāɗa wa duwatsun Isra’ila.
2 e eu te virarei de volta, e deixarei uma sexta parte de ti, e far-te-ei subir das partes do norte, e te trarei sobre os montes de Israel;
3 Sa’an nan zan karya bakan da take a hannun hagunka, in sa kibiyoyin da suke a hannun damanka su fāɗi.
3 e eu atingirei o teu arco da tua mão esquerda, e farei com que as tuas flechas caiam da tua mão direita.
4 A kan duwatsun Isra’ila za ka fāɗi, kai da sojojinka da kuma al’ummai da suke tare da kai. Zan bayar da kai ka zama abinci ga tsuntsaye da namun jeji masu cin nama.
4 Tu cairás sobre os montes de Israel, tu e todas as tuas tropas, e os povos que estão contigo; te entregarei aos pássaros vorazes de todo o tipo, e aos animais do campo para seres devorado.
5 Za ka mutu a fili, gama haka ni na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
5 Tu cairás sobre o campo aberto; porque eu o falei, diz o Senhor DEUS.
6 Zan aika da wuta a kan Magog da kuma a kan waɗanda suke zama lafiya a bakin teku, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.
6 E eu enviarei um fogo sobre Magogue, e entre os que habitam descuidadamente nas ilhas; e eles saberão que eu sou o SENHOR.
7 “ ‘Zan sanar da sunana mai tsarki a cikin mutanena Isra’ila. Ba zan ƙara bari a ɓata sunana mai tsarki ba, kuma al’ummai za su san cewa Ni Ubangiji Mai Tsarki ne a cikin Isra’ila.
7 Então, eu farei o meu santo nome conhecido no meio do meu povo Israel, e não mais os deixarei poluírem o meu santo nome; e os pagãos saberão que eu sou o SENHOR, o Santo em Israel.
8 Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ranar da na yi magana ke nan.
8 Eis que é vindo e é feito, diz o Senhor DEUS; este é o dia do qual eu tenho falado.
9 “ ‘Sa’an nan waɗanda suke zama a garuruwan Isra’ila za su fita su tattara makamai su hura wuta da su su kuma ƙone su, manya da ƙanana garkuwoyi, bakkuna da kibiyoyi, kulake da māsu. Shekara bakwai za su yi amfani da su don hura wuta.
9 E aqueles que habitam nas cidades de Israel irão adiante e acenderão e queimarão as armas, tanto os escudos quanto os broquéis, os arcos e as flechas, e bastões de mão, e as lanças; e eles os queimarão com fogo por sete anos;
10 Ba za su yi wahalar zuwa jeji don neman itacen hura wuta ba, domin za su yi amfani da makamai don hura wuta. Za su kuma washe waɗanda suka washe su ganima, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
10 de maneira que não tirarão madeira alguma do campo, nem cortarão nada das florestas; porque eles queimarão as armas com fogo; e despojarão aqueles que os despojaram, e roubarão aqueles que os roubaram, diz o Senhor DEUS.
11 “ ‘A ranar zan yi wa Gog makabarta a cikin Isra’ila, a kwarin waɗanda suke tafiya wajen gabashin Teku. Za tă tare hanyar matafiya, domin za a binne Gog da dukan mutanensa a can. Ta haka za a kira wurin Kwarin Haman Gog.
11 E acontecerá que, naquele dia, eu darei a Gogue um lugar de sepultura em Israel, o vale dos passageiros no leste do mar; e pararão os narizes dos passageiros, e lá enterrarão Gogue e toda a sua multidão, e lhe chamarão o vale de Hamom-Gogue.
12 “ ‘Watanni bakwai gidan Isra’ila zai yi ta binne su don a tsarkake ƙasar.
12 E a casa de Israel os estará enterrando durante sete meses, para que eles possam limpar a terra.
13 Dukan mutanen ƙasar za su binne su, kuma ranar da za a ɗaukaka ni za tă zama ranar tuni a gare su, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
13 Sim, todo o povo da terra os enterrará, e será para eles um renome o dia em que eu for glorificado, diz o Senhor DEUS.
14 “ ‘Za a ɗauki mutane kullum don tsabtacce ƙasar. Waɗansu za su ratsa ƙasar, ƙari da waɗannan, waɗansu za su binne gawawwakin da suka ragu a ƙasar. A ƙarshen watanni bakwai ɗin za su fara bincikensu.
14 E separarão homens de continuo trabalho, percorrerão a terra, para que eles, juntamente com os que passam, sepultem os que tiverem ficado sobre a face da terra, para limpá-la; durante sete meses farão esta busca.
15 Yayinda suke ratsa ƙasar, in waninsu ya ga ƙashin mutum, zai kafa shi kamar alama a gefe sai masu haƙa kabari sun binne shi a Kwarin Haman Gog.
15 E os passageiros que passarem pela terra, quando algum deles vir o osso de um homem, então ele colocará um sinal junto a ele, até que os enterradores o tenham enterrado no vale de Hamom-Gogue.
16 Akwai wani garin da ake kira Hamona zai kasance a can. Ta haka za su tsabtacce ƙasar.’
16 E também o nome da cidade será Hamona. Assim, eles limparão a terra.
17 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ka gayyato kowane irin tsuntsu da dukan namun jeji, ‘Ku taru ku kuma zo wuri ɗaya daga ko’ina don hadayar da nake shirya muku, babbar hadaya a kan duwatsun Isra’ila. A can za ku ci nama ku kuma sha jini.
17 E tu, filho do homem, assim diz o Senhor DEUS: Fala a toda ave emplumada, e a cada animal do campo: Reuni-vos e vinde, ajuntai-vos de todo lado para o meu sacrifício, que eu sacrifico por vós, um sacrifício grande sobre os montes de Israel, para que possais comer carne e beber sangue.
18 Za ku ci naman manyan mutane ku kuma sha jinin sarakunan duniya sai ka ce an yanka raguna da ’yan tumaki, awaki da bijimai, dukansu turkakkun dabbobi daga Bashan.
18 Comereis a carne dos poderosos e bebereis o sangue dos príncipes da terra; de carneiros, de cordeiros, e de cabras, e de novilhos, todos os cevados de Basã.
19 A hadayar da nake shirya muku, za ku ci kitse sai kun ƙoshi ku kuma sha jini sai kun bugu.
19 E comereis a gordura até que estejais cheios, e bebereis sangue até que estejais bêbados, do meu sacrifício que eu sacrifiquei por vós.
20 A teburina za ku ci iya ƙoshiyarku da naman jama’a da kuma mahaya, manyan mutane da sojoji na kowane iri,’ in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
20 Assim, sereis fartos à minha mesa com cavalos e carruagens, com homens poderosos, e com todos os homens de guerra, diz o Senhor DEUS.
21 “Zan nuna ɗaukakata a cikin al’ummai, kuma dukan al’ummai za su ga hukuncin da zan yi da kuma hannu mai nauyin da zan ɗora a kansu.
21 E eu colocarei a minha glória entre os pagãos, e todos os pagãos verão o meu juízo, que eu executei, e a minha mão, que pus sobre eles.
22 Daga wannan rana zuwa gaba gidan Isra’ila zai san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu.
22 Assim a casa de Israel saberá que eu sou o SENHOR seu Deus, daquele dia em diante.
23 Al’ummai kuma za su san cewa mutanen Isra’ila sun tafi zaman bauta saboda zunubinsu, domin sun yi rashin aminci gare ni. Saboda haka na kawar da fuskata daga gare su na miƙa su ga abokan gābansu, suka kuwa mutu ta takobi.
23 E os pagãos saberão que a casa de Israel foi ao cativeiro por sua iniquidade; porque eles transgrediram contra mim, portanto eu escondi minha face deles, e os entreguei na mão de seus inimigos; então eles caíram todos à espada.
24 Na yi da su gwargwadon rashin tsabtarsu da laifofinsu, na kuma kawar da fuskata daga gare su.
24 De acordo com a sua impureza, e de acordo com as suas transgressões eu tenho feito a eles, e escondi minha face deles.
25 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan komo da Yaƙub daga zaman bauta zan kuma yi wa dukan Isra’ila jinƙai, zan kuma yi kishi saboda sunana mai tsarki.
25 Portanto, assim diz o Senhor DEUS: Agora eu trarei novamente o cativeiro de Jacó, e terei misericórdia sobre toda a casa de Israel, e serei ciumento por causa do meu santo nome;
26 Za su manta da kunyar da suka sha da dukan rashin amincin da suka nuna mini sa’ad da suke zama lafiya a ƙasarsu inda ba wanda zai tsorata su.
26 depois que eles tiverem carregado a sua vergonha, e todas as suas transgressões pelas quais transgrediram contra mim, quando habitaram seguramente em sua terra, e ninguém os deixava temerosos.
27 Sa’ad da na komo da su daga al’ummai na kuma tattara su daga ƙasashen abokan gābansu, zan nuna kaina mai tsarki ta wurinsu a gaban al’ummai masu yawa.
27 Quando eu os tiver trazido novamente dos povos, e os tiver ajuntado das terras de seus inimigos, e for santificado por eles à vista das muitas nações;
28 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Allahnsu, gama ko da yake na tura su zaman bauta a cikin al’ummai, zan tattara su zuwa ƙasarsu, ba tare da barin wani a baya ba.
28 então, eles saberão que eu sou o SENHOR seu Deus, que os fez ir ao cativeiro entre os pagãos; mas eu os reuni em sua própria terra, e não mais deixei nenhum deles lá.
29 Ba zan ƙara kawar da fuskata daga gare su, gama zan zuba Ruhuna a kan gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
29 Nem esconderei mais a minha face deles, porque eu derramei o meu Espírito sobre a casa de Israel, diz o Senhor DEUS.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Ezequiel 39, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.