Ezequiel 16
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
1 Novamente a palavra do SENHOR veio a mim, dizendo:
2 “Ɗan mutum, ka sa Urushalima ta san ayyukanta masu banƙyama
2 Filho do homem, faze Jerusalém conhecer as suas abominações;
3 ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wa Urushalima, Asalinki da haihuwarki daga ƙasar Kan’ana ne; mahaifinki mutumin Amoriyawa ne, mahaifiyarki kuma mutuniyar Hitti ce.
3 e dize: Assim diz o Senhor DEUS a Jerusalém: Teu nascimento e tua natividade é da terra de Canaã; teu pai era amorreu, e tua mãe uma heteia.
4 A ranar da aka haife ki ba a yanke cibiyarki ba, ba a kuma yi miki wanka don a tsabtacce ki ba, ba a kuma goge ki da gishiri ba ko a naɗe ki cikin tsummoki.
4 E, quanto à tua natividade, no dia em que nasceste teu umbigo não foi cortado, nem foste lavado na água para te limpar; tu não foste salgada, nem envolta em faixas.
5 Ba wanda ya dube ki da tausayi ko ya nuna miki isashen jinƙai don yă yi miki ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa. A maimako, sai aka jefar da ke a fili, gama a ranar da aka haife ki an ji ƙyamarki.
5 Nenhum olho se apiedou de ti, para te fazer nenhuma destas coisas, para ter compaixão de ti; mas tu foste lançada fora no campo aberto, para a repugnância da tua pessoa, no dia em que nasceste.
6 “ ‘Sa’an nan na wuce na ga kina birgima cikin jininki, yayinda kike kwance can cikin jininki sai na ce miki, “Ki rayu!”
6 E, quando eu passei por ti, e te vi poluída em teu próprio sangue, disse-te quando estavas em teu sangue: Vive; sim, disse-te quando estavas em teu sangue: Vive.
7 Na sa kin yi girma kamar tsiro a fili. Kin yi girma kika kuma yi tsayi kika zama mafiya kyau na kayan ado. Nononki suka fito, gashinki kuwa suka yi girma, duk da haka tsirara kike tik.
7 Eu te fiz multiplicar como o broto do campo, e cresceste, e te aumentaste grandemente, e chegaste a excelentes ornamentos; teus seios são formados, e teu cabelo é crescido, ao passo que estiveste nua e descoberta.
8 “ ‘Daga baya na wuce, da na dube ki sai na ga cewa kin yi girma sosai har kin kai a ƙaunace ki, na yafa gefen tufafina a kanki na kuma rufe tsiraincinki. Na rantse miki, na ƙulla alkawari da ke, kin kuwa zama tawa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
8 Agora, quando eu passei por ti, e olhei para ti, eis que teu tempo era o tempo do amor; e estendi minha saia sobre ti, e cobri a tua nudez; sim, eu jurei a ti, e entrei em um pacto contigo, diz o Senhor DEUS, e tu te tornaste minha.
9 “ ‘Na yi miki wanka na wanke miki jini daga gare ki na kuma shafa miki mai.
9 Então, te lavei com água, sim, eu cuidadosamente lavei o teu sangue de ti, e te ungi com óleo.
10 Na rufe ki da rigar da aka yi wa ado na kuma sa miki takalman fata. Na sa miki riga ta lilin mai kyau na kuma rufe ki da riguna masu tsada.
10 Eu também te vesti com trabalho bordado, e te calcei com pele de texugo, e te cingi com linho fino, e te cobri de seda.
11 Na yi miki ado da kayan ado masu daraja, na sa miki mundaye a hannuwanki da abin wuya a wuyanki,
11 Eu também te enfeitei com ornamentos, e coloquei braceletes sobre as tuas mãos, e uma corrente no teu pescoço.
12 na kuma sa miki zobe a hancinki, abin kunne a kunnuwanki da rawani mai kyau a kanki.
12 E pus uma joia na tua testa, e brincos em tuas orelhas, e uma bela coroa sobre tua cabeça.
13 Haka kuwa aka caɓa miki zinariya da azurfa; tufafinki kuwa na lilin mai kyau da riguna masu tsada waɗanda aka yi musu ado. Abincinki na gari mai laushi ne, zuma da man zaitun. Kika zama kyakkyawa har kika kuma zama sarauniya.
13 Assim, tu foste ornada de ouro e prata, e as tuas vestes eram de linho fino, e de seda e de trabalhos bordados; comeste de fina farinha, e mel e azeite; e foste extremamente bela, e tu prosperaste em um reino.
14 Sunanki ya yaɗu a cikin al’ummai saboda kyanki, domin darajar da na ba ki ya sa kyanki ya zama cikakke, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
14 E teu renome foi adiante entre os pagãos por causa da tua beleza, porque era perfeita através da minha beleza, que eu tinha colocado sobre ti, diz o Senhor DEUS.
15 “ ‘Amma kika dogara ga kyanki kika kuma yi amfani da sunan da kika yi don ki zama karuwa. Kin yi ta jibga alherai a kan kowa da ya wuce, sai kyanki ya zama naki.
15 Mas tu confiaste em tua própria beleza, e prostituíste por causa do teu renome, e derramaste tuas fornicações sobre todo o que passava; ela era dele.
16 Kin ɗauki waɗansu tufafinki don ki yi wa kanki masujadai masu ado, inda kike karuwancinki. Irin waɗannan abubuwa bai kamata su faru ba, bai kuma kamata su taɓa faruwa ba.
16 E das tuas roupas tomaste, e decoraste os teus lugares altos com diversas cores e, então, bancaste a prostituta; coisas semelhantes não virão, nem assim será.
17 Kika kuma ɗauki kayan ado masu kyau da na ba ki, kayan adon da aka yi da zinariya da azurfa, kika yi wa kanki gumakan maza kika kuma yi ta yin karuwanci da su.
17 E também tomaste as tuas belas joias de meu ouro e de minha prata, que eu havia te concedido, e fizeste para ti imagens de homens, e cometeste prostituição com elas,
18 Kika ɗauki rigunanki masu ado don ki sa a kansu, kika kuma miƙa maina da turarena a gabansu.
18 e tomaste as tuas roupas bordadas, e as cobriste; e puseste o meu azeite e o meu incenso diante delas.
19 Haka ma abincin da na tanada miki, lallausan gari, man zaitun, da zuman da na ba ki ki ci, kin miƙa su kamar turare mai ƙanshi a gabansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
19 Meu alimento, que eu também te dei, fina farinha, e o azeite e o mel com que eu te alimentava, até os puseste diante delas como cheiro suave; e assim foi, diz o Senhor DEUS.
20 “ ‘Kika kuma kwashe ’ya’yanki maza da mata waɗanda kin haifa mini kika miƙa su kamar abinci ga gumakanki. Karuwancinki bai isa ba ne?
20 Além disto, tomaste a teus filhos e tuas filhas, aos quais tens gerado para mim, e estes, sacrificaste a elas, para serem devorados. Acaso tuas prostituições eram pouca coisa,
21 Kin kashe ’ya’yana kika kuma miƙa su ga gumaka.
21 para que tivestes matado meus filhos, e os entregue a elas, para fazer-lhes passar pelo fogo por elas?
22 Cikin dukan ayyukan banƙyamarki da karuwancinki ba ki tuna da kwanakin ƙuruciyarki ba, sa’ad da kike tsirara tik, kina birgima cikin jininki.
22 E, em todas as tuas abominações, e nas tuas prostituições, não te lembraste dos dias da tua juventude, quando estiveste nua e descoberta, e era poluída no teu sangue.
23 “ ‘Kaito! Kaitonki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Bugu da ƙari a kan dukan waɗansu muguntarki,
23 E sucedeu, depois de toda a tua perversidade (ai, ai de ti! diz o Senhor DEUS);
24 kin gina wa kanki ɗakunan sama da gidajen tsafi a kowane dandali.
24 que também edificaste para ti um lugar eminente, e fizeste para ti um lugar alto em cada rua.
25 A kowane titi kin gina ɗakin tsafi kika kuma wulaƙanta kyanki, kina miƙa jikinki da ƙarin fasikanci ga duk mai wucewa.
25 Edificaste teu lugar alto em cada cabeça do caminho, e fizeste tua beleza ser abominada, e abriste teus pés para cada um que passava, e multiplicastes tuas prostituições.
26 Kin yi karuwanci da Masarawa, maƙwabtanki masu kwaɗayi, kika tsokane ni har na yi fushi da ƙarin fasikancinki.
26 Também cometeste fornicação com os egípcios, teus vizinhos, grandes de carne, e tens aumentado tuas prostituições, para me provocares à ira.
27 Saboda haka na miƙa hannuna gāba da ke na kuma rage iyakarki; na ba da ke ga abokan gābanki masu haɗama, ’yan matan Filistiyawa, waɗanda suka sha mamaki saboda halinki na lalata.
27 Eis que, portanto, estendi a minha mão sobre ti, e diminuí a tua comida habitual, e te entreguei à vontade daquelas que te odeiam, as filhas dos filisteus, as quais estão envergonhadas do teu caminho lascivo.
28 Kin kuma yi karuwanci da Assuriyawa, domin ba kya ƙoshi; kai ko bayan wannan, ba ki ƙoshi ba.
28 Também tens se prostituído com os assírios, porque és insaciável; sim, tu tens se prostituído com eles, e ainda não podes se satisfazer.
29 Sai kika ƙara fasikancinki da ya haɗa da ƙasar cinikin Babilon, amma duk da haka ba ki ƙoshi ba.
29 Multiplicaste, ademais, a tua fornicação na terra de Canaã até Caldeia, e, ainda assim, não ficaste satisfeita com ela.
30 “ ‘Kina da rashin ƙarfi a zuci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, sa’ad da kika yi duk waɗannan abubuwa, kina yi kamar karuwar da aka watsa!
30 Quão fraco é o teu coração, diz o Senhor DEUS, vendo tu fazeres todas estas coisas, obra de uma imperiosa mulher indecente.
31 Sa’ad da kika gina ɗakunan samanki a kowane gefen titi kika kuma gina ɗakunan tsafinki a kowane dandali, ba kamar karuwa kike ba, domin kin karɓi kuɗi.
31 Nela edificaste teu lugar eminente na cabeça de cada caminho, e fazes teu lugar alto em cada rua; e não tens sido como a prostituta, visto que desprezas a paga.
32 “ ‘Ke mazinaciyar mace! Kin gwammace baƙi a maimakon mijinki!
32 Mas como uma esposa que comete adultério, que toma estranhos ao invés de seu marido!
33 Kowace karuwa kan karɓi kuɗi, amma kina ba da kyautai ga dukan kwartayenki, kina ba su cin hanci don su zo wurinki daga ko’ina don alherai marasa ƙa’ida.
33 Eles dão presentes a todas as prostitutas, mas tu dás os teus presentes a todos os teus amantes; e lhes contratas para que possam vir a ti de todo lado por tua prostituição.
34 Saboda haka cikin karuwancinki kin sha bamban da saura; babu wanda yake binki saboda alheranki. Ke dai dabam ce, gama kikan biya kuma ba mai biyanki.
34 E o contrário está em ti de outras mulheres em tuas prostituições, visto que nenhuma te segue para cometer prostituições; e nisso tu dás recompensa, e nenhuma recompensa é dada a ti, portanto, és contrária.
35 “ ‘Saboda haka, ke karuwa, ki ji maganar Ubangiji!
35 Portanto, ó prostituta, ouve a palavra do SENHOR.
36 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kin zubar da dukiyarki kika bayyana tsiraicinki cikin fasikancinki da kwartayenki, kuma saboda dukan gumakan banƙyamarki, kuma saboda kin ba su jinin ’ya’yansu,
36 Assim diz o Senhor DEUS: Porque a tua imundície foi derramada, e tua nudez descoberta através das tuas prostituições com teus amantes, e com todos os ídolos das tuas abominações, e pelo sangue dos teus filhos, que tu deste a eles;
37 saboda haka zan tattara dukan kwartayenki, waɗanda kike jin daɗinsu, waɗanda kike ƙauna da waɗanda kike ƙi. Zan tattara su gāba da ke daga dukan kewaye zan kuma tuɓe ki a gabansu, za su kuwa ga dukan tsiraicinki.
37 eis que, portanto, eu ajuntarei todos os teus amantes, com os quais tens tomado prazer, e todos aqueles que tu tens amado, com todos aqueles que tu tens odiado; e ajuntá-los-ei ao redor contra ti, e descobrirei a tua nudez a eles, para que possam ver toda a tua nudez.
38 Zan hukunta ki da hukuncin matan da suke zina da kuma waɗanda suke zub da jini; zan kawo hakkin jini na fushina da kuma fushin kishina.
38 E julgar-te-ei, como as mulheres que quebram o matrimônio e derramam sangue são julgadas; e entregar-te-ei ao sangue de fúria e de ciúme.
39 Sa’an nan zan miƙa ki ga kwartayenki, za su kuwa rurrushe ɗakunan samanki su kuma farfashe ɗakunan tsafinki. Za su tuɓe miki tufafinki su kuma kwashe kayan adonki masu kyau su bar ki tsirara tik.
39 E entregar-te-ei também nas mãos deles; e eles derrubarão o teu lugar eminente, e quebrarão os teus altos lugares, e te despirão também de tuas roupas, e tomarão as tuas belas joias, e te deixarão nua e descoberta.
40 Za su kawo taron jama’a a kanki, waɗanda za su jajjefe ki da dutse su sassare ki gunduwa-gunduwa da takubansu.
40 Eles também trarão para cima uma companhia contra ti, e te apedrejarão com pedras, e te traspassarão com as suas espadas.
41 Za su ƙone gidajenki su kuma hukunta ki a idon mata masu yawa. Zan kawo ƙarshen karuwancinki, ba za ki kuma ƙara biyan kwartayenki ba.
41 E eles queimarão as tuas casas com fogo, e executarão juízos sobre ti à vista de muitas mulheres; e te farei cessar de prostituíres, e também não darás mais paga.
42 Sa’an nan fushina a kanki zai huce fushin kishina kuma ya kwanta; zan huce ba kuwa zan ƙara yin fushi ba.
42 Assim, eu farei a minha fúria a respeito de ti descansar, e meu ciúme partirá de ti, e me aquietarei, e não ficarei mais irritado.
43 “ ‘Domin ba ki tuna da kwanakin ƙuruciyarki ba amma kika husatar da ni da waɗannan abubuwa, tabbatacce zan sāka miki alhakin ayyukanki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ba kin ƙara lalata ga dukan waɗansu ayyuka masu banƙyamarki ba?
43 Porquanto tu não tens lembrado dos dias da tua juventude, mas me incomodaste com todas estas coisas, e eis que, portanto, eu também recompensarei o teu caminho sobre a tua cabeça, diz o Senhor DEUS, e não cometerás esta lascívia sobre todas as tuas abominações.
44 “ ‘Duk mai yin amfani da karin magana zai faɗi wannan karin magana a kanki cewa, “Kamar yadda mahaifiya take haka ’yar take.”
44 Eis que, todo o que usa de provérbios usará este provérbio contra ti, dizendo: Como é a mãe, também é sua filha.
45 Ke ’yar mahaifiyarki ce da gaske, wadda ta ƙi mijinta da ’ya’yanta; ke kuma ’yar’uwar ’yar’uwanki mata ce da gaske, waɗanda suka ƙi mazansu da ’ya’yansu. Mahaifiyarki mutuniyar Hitti ce, mahaifinki kuma mutumin Amoriyawa ne.
45 Tu és filha de tua mãe, que aborrece o seu marido e os seus filhos; e tu és irmã de tuas irmãs, que aborrece os seus maridos e os seus filhos; vossa mãe era heteia, e vosso pai amorreu.
46 Babbar ’yar’uwarki mutuniyar Samariya ce, wadda take zaune da ’ya’yanta mata wajen arewa da ke; ƙanuwarki ita ce Sodom wadda take zaune kudu da ke tare da ’ya’yanta mata.
46 E tua irmã mais velha é Samaria, ela e suas filhas, que habitam à esquerda; e a tua irmã mais nova, que habita à direita, é Sodoma e suas filhas.
47 Ba ki bi hanyoyinsu da abubuwansu na banƙyama kaɗai ba, sai ka ce wannan ya yi miki kaɗan, amma kin lalace fiye da su.
47 Todavia, não tens andado segundo seus caminhos, nem fazes segundo as suas abominações; mas como se isto fora uma coisa muito pequena, foste mais corrompida do que elas, em todos os teus caminhos.
48 Muddin in raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ’yar’uwarki Sodom da ’ya’yanta mata ba su yi abin da ’ya’yanki mata suka yi ba.
48 Como eu vivo, diz o Senhor DEUS, não fez Sodoma, tua irmã, nem ela, nem suas filhas, como tu tens feito, tu e tuas filhas.
49 “ ‘To, fa, ga zunubin ’yar’uwarki Sodom. Ita da ’ya’yanta mata sun yi girman kai, sun ƙoshi fiye da kima kuma ba su kula da wani abu ba; ba su taimaki matalauta da kuma masu bukata ba.
49 Eis que esta foi a iniquidade de tua irmã, Sodoma: orgulho, plenitude de pão, e abundância de ociosidade estavam nela e em suas filhas; nem fortaleceu a mão do pobre e necessitado.
50 Su masu girman kai ne kuma suka aikata abubuwa masu banƙyama a gabana. Saboda haka na kau da su kamar yadda ka gani.
50 E foram arrogantes, e cometeram abominação diante de mim; portanto, eu os levei embora ao ver isto.
51 Samariya ba tă aikata ko rabin zunubanki ba. Kin aikata abubuwa masu banƙyama fiye da su, suka kuma sa ’yan’uwanki mata suka zama kamar masu adalci ta wurin dukan waɗannan abubuwa da kika aikata.
51 Nem Samaria cometeu a metade de teus pecados; mas multiplicaste as tuas abominações mais do que elas, e justificaste a tuas irmãs, com todas as tuas abominações que fizeste.
52 Ki sha kunyarki, gama kin yi rangwame wa ’yan’uwanki mata. Saboda zunubanki sun yi muni fiye da nasu, sai suka zama kamar sun fi ki adalci. Saboda haka, ki sha kunya ki kuma sha ƙasƙancinki, gama kin sa ’yan’uwanki mata suka zama kamar su masu adalci ne.
52 Tu, também, que julgaste a tuas irmãs, carrega a tua própria vergonha pelos teus pecados, que cometeste, mais abomináveis do que elas; elas são mais justas do que tu; sim, confunde-te também, e carrega a tua vergonha, nisto justificaste a tuas irmãs.
53 “ ‘Amma fa, zan komo da nasarar Sodom da ’ya’yanta mata da ta Samariya da ’ya’yanta mata, nasararki kuma tare da su,
53 Quando eu trouxer novamente o cativeiro delas; o cativeiro de Sodoma e de suas filhas, e o cativeiro de Samaria e de suas filhas, então eu trarei novamente o cativeiro dos teus cativos no meio delas;
54 domin ki sha ƙasƙancinki ki kuma sha kunyar dukan abin da kika aikata ta wurin ta’azantar da su.
54 para que possas carregar tua própria vergonha, e possas ser confundida em tudo o que fizeste, no que és consolo para elas.
55 ’Yan’uwanki kuwa, Sodom da ’ya’yanta mata da Samariya tare da ’ya’yanta mata, za su koma kamar yadda suke a dā; ke kuma da ’ya’yanki mata za ku koma kamar yadda kike a dā.
55 Quando tuas irmãs, Sodoma e suas filhas, retornarem ao seu estado anterior, e Samaria e suas filhas retornarem ao seu estado anterior, então, tu e tuas filhas retornareis ao vosso estado anterior.
56 Ba za ki ma iya ambaci ’yar’uwarki Sodom a ranar fariyarki ba,
56 Porque a tua irmã, Sodoma, não foi mencionada pela tua boca, no dia do teu orgulho,
57 kafin a tone muguntarki. Ko da ma haka, yanzu ’ya’yan Arameyawa mata da dukan maƙwabtanta da kuma ’ya’yan Filistiyawa mata suna miki dariyar, dukan waɗanda suke kewaye da ke da suka rena ki.
57 antes que a tua perversidade fosse descoberta, como no tempo da tua vergonha das filhas da Síria, e de todos os que estão ao redor dela, as filhas dos filisteus, que te desprezam ao redor.
58 Za ki ɗauki hakkin lalatarki da kuma ayyukanki masu banƙyama, in ji Ubangiji.
58 Tu tens carregado a tua lascívia, e as tuas abominações, diz o SENHOR.
59 “ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan hukunta kamar yadda ya dace da ke, domin kin ƙyale rantsuwana ta wurin karya alkawari.
59 Porque assim diz o Senhor DEUS: Eu farei contigo como fizeste, que desprezaste o juramento, quebrando o pacto.
60 Duk da haka zan tuna da alkawarin da na yi da ke a kwanakin ƙuruciyarki, zan kuma kafa madawwamin alkawari da ke.
60 Contudo, eu me lembrarei do meu pacto contigo nos dias da tua juventude; e estabelecerei para ti um pacto eterno.
61 Sa’an nan za ki tuna da hanyoyinki ki kuma ji kunya sa’ad da kika karɓi ’yan’uwanki mata, waɗanda suka girme ki da kuma waɗanda kika girme su. Zan ba da su kamar ’ya’ya mata gare ki, amma ba bisa alkawarina da ke ba.
61 Então, te lembrarás dos teus caminhos, e te envergonharás, quando receberes tuas irmãs, tua mais velha e tua mais nova, e te darei por filhas, mas não pelo teu pacto.
62 Ta haka zan kafa alkawarina da ke, za ki kuma san cewa ni ne Ubangiji.
62 E eu estabelecerei o meu pacto contigo, e saberás que eu sou o SENHOR;
63 Sa’an nan, sa’ad da na yi kafara saboda ke domin dukan abin da kika aikata, za ki tuna ki kuma ji kunya har ki kāsa buɗe bakinki saboda kunya, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’ ”
63 para que possas lembrar, e te confundir, e nunca mais abrir a tua boca, por causa da tua vergonha, quando eu estiver calmo em relação a tudo quanto fizeste, diz o Senhor DEUS.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Ezequiel 16, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.