Deuteronômio 14

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARC

Sair da comparação
ARC Almeida Revista e Corrigida 2009
1 Ku ’ya’yan Ubangiji Allahnku ne. Kada ku yi wa kanku zāne, ko ku yi wa kanku aski irin da akan bar sanƙo, saboda wanda ya mutu,
1 Filhos sois do Senhor , vosso Deus; não vos dareis golpes, nem poreis calva entre vossos olhos por causa de algum morto.
2 gama ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku. Daga dukan mutane a fuskar duniya, Ubangiji ya zaɓe ku, ku zama abin mallakarsa.
2 Porque és povo santo ao Senhor , teu Deus, e o Senhor te escolheu de todos os povos que há sobre a face da terra, para lhe seres o seu povo próprio.
3 Kada ku ci wani haramtaccen abu.
3 Nenhuma abominação comereis.
4 Waɗannan su ne dabbobin da za ku iya ci, saniya, tunkiya, akuya,
4 Estes são os animais que comereis: o boi, o gado miúdo das ovelhas, o gado miúdo das cabras,
5 mariri, barewa, mariya, makwarna, mazo, gada da kuma tunkiyar dutse.
5 o veado, a corça, o búfalo, a cabra montês, o texugo, o boi silvestre e o gamo.
6 Za ku iya cin duk dabbar da take da rababben kofato, wadda kuma take sāke tona abin da suka riga suka haɗiye.
6 Todo animal que tem unhas fendidas, que tem a unha dividida em duas, que remói, entre os animais, isso comereis.
7 Amma, cikin waɗanda suke sāke tona abin da suka riga suka haɗiye ɗin, ko suke da rababben kofato, ba za ku ci raƙumi, zomo ko rema ba. Ko da yake suna sāke tona abin da suka riga suka haɗiye, suna kuma da rababben kofato, su ɗin marar tsarki ne gare ku.
7 Porém estes não comereis, dos que somente remoem ou que têm a unha fendida: o camelo, a lebre e o coelho, porque remoem, mas não têm a unha fendida; imundos vos serão.
8 Alade ma marar tsarki ne; ko da yake yana da rababben kofato, shi ba ya sāke tona abin da ya riga ya haɗiye. Ba za ku ci namansu ko ku taɓa gawarsu ba.
8 Nem o porco, porque tem unhas fendidas, mas não remói; imundo vos será; não comereis da carne destes e não tocareis no seu cadáver.
9 Cikin dukan halittun da suke cikin ruwa, za ku iya cin duk wani da yake da ƙege da ɓamɓaroki.
9 Isto comereis de tudo o que há nas águas: tudo o que tem barbatanas e escamas comereis.
10 Amma duk wani abin da ba shi da ƙege da ɓamɓaroki, ba za ku ci ba; gama marar tsarki ne gare ku.
10 Mas tudo o que não tiver barbatanas nem escamas não o comereis; imundo vos será.
11 Za ku iya cin kowane tsuntsu mai tsabta.
11 Toda ave limpa comereis.
12 Amma waɗannan ba za ku ci ba, gaggafa, ungulu, ungulun kwakwa,
12 Porém estas são as de que não comereis: a águia, o quebrantosso, o xofrango,
13 duki, buga zaɓi, kowace irin shirwa,
13 o abutre, a pega e o milhano, segundo a sua espécie;
14 kowane irin hankaka,
14 e todo o corvo, segundo a sua espécie;
15 jimina, ƙururu, bubuƙuwa, kowane irin shaho,
15 o avestruz, o mocho, o cuco e o gavião, segundo a sua espécie;
16 da mujiya, da babbar mujiya, ɗuskwi,
16 e o bufo, a coruja, a gralha,
17 kwasakwasa, ungulu, da babba da jaka,
17 o cisne, o pelicano, o corvo-marinho,
18 zalɓe, kowane irin jinjimi, katutu, da kuma jamage.
18 a cegonha, a garça, segundo a sua espécie, a poupa, e o morcego.
19 Dukan ’yan ƙwari masu fikafikai masu rarrafe, haram ne a gare ku, kada ku ci su.
19 Também todo réptil que voa vos será imundo; não se comerá.
20 Amma duk wata halitta mai fikafikai mai tsabta ce, za ku iya ci.
20 Toda ave limpa comereis.
21 Kada ku ci abin da kun samu ya riga ya mutu. Za ku iya ba wa baren da yake zama a cikin wani daga biranenku, zai kuwa iya cinsa, ko kuwa za ku iya sayar da shi wa baƙo. Amma ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku.
21 Não comereis nenhum animal morto; ao estrangeiro, que está dentro das tuas portas, o darás a comer ou o venderás ao estranho, porquanto és povo santo ao Senhor , teu Deus. Não cozerás o cabrito com o leite da sua mãe.
22 Ku tabbata kun keɓe kashi ɗaya bisa goma na amfanin gonakinku kowace shekara.
22 Certamente darás os dízimos de toda a novidade da tua semente, que cada ano se recolher do campo.
23 Ku ci zakkar hatsinku, da na sabon ruwan inabinku, da na manku, da kuma na ’ya’yan fari na garkunanku na shanu da na tumaki a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa a matsayin mazauni don Sunansa, don ku koyi girmama Ubangiji Allahnku kullum.
23 E, perante o Senhor , teu Deus, no lugar que escolher para ali fazer habitar o seu nome, comerás os dízimos do teu cereal, do teu mosto, do teu azeite e os primogênitos das tuas vacas e das tuas ovelhas; para que aprendas a temer ao Senhor , teu Deus, todos os dias.
24 Amma in wurin nan yana da nisa sosai, Ubangiji Allahnku kuma ya albarkace ku, ba za ku kuwa iya riƙe zakkarku ba (Saboda wurin da Ubangiji ya zaɓa yă sa Sunansa ya yi nisa sosai),
24 E, quando o caminho te for tão comprido, que os não possas levar, por estar longe de ti o lugar que escolher o Senhor , teu Deus, para ali pôr o seu nome, quando o Senhor , teu Deus, te tiver abençoado,
25 to, sai ku sayar da zakkar, ku tafi da kuɗin wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa.
25 então, vende-os, e ata o dinheiro na tua mão, e vai ao lugar que escolher o Senhor , teu Deus.
26 Yi amfani da kuɗin ku saya duk abin da kuke so, ko shanu, ko tumaki, ko ruwan inabi, ko dai wani abin shan da ya yi tsami, ko kuwa duk abin da kuke so. Sai ku da gidanku, ku ci a can, a gaban Ubangiji Allahnku, ku kuma yi farin ciki.
26 E aquele dinheiro darás por tudo o que deseja a tua alma, por vacas, e por ovelhas, e por vinho, e por bebida forte, e por tudo o que te pedir a tua alma; come-o ali perante o Senhor , teu Deus, e alegra-te, tu e a tua casa;
27 Kada dai ku manta da Lawiyawan da suke zama a biranenku, gama ba su da rabo, ko gādo na kansu.
27 porém não desampararás o levita que está dentro das tuas portas; pois não tem parte nem herança contigo.
28 A ƙarshen kowace shekara uku, ku kawo dukan zakkarku na amfanin gona na wannan shekara, ku ajiye su a cikin birane,
28 Ao fim de três anos, tirarás todos os dízimos da tua novidade no mesmo ano e os recolherás nas tuas portas.
29 saboda Lawiyawa (waɗanda ba su da rabo ko gādo na kansu) da baƙo, da marayu, da kuma gwauraye, waɗanda suke zama a biranenku, su zo su ci su ƙoshi, ta haka Ubangiji Allahnku zai albarkace ku cikin dukan ayyukan hannuwanku.
29 Então, virá o levita ( pois nem parte nem herança tem contigo), e o estrangeiro, e o órfão, e a viúva, que estão dentro das tuas portas, e comerão, e fartar-se-ão, para que o Senhor , teu Deus, te abençoe em toda a obra das tuas mãos, que fizeres.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Deuteronômio 14, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.