Deuteronômio 14
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs ARA
1 Ku ’ya’yan Ubangiji Allahnku ne. Kada ku yi wa kanku zāne, ko ku yi wa kanku aski irin da akan bar sanƙo, saboda wanda ya mutu,
1 Filhos sois do Senhor , vosso Deus; não vos dareis golpes, nem sobre a testa fareis calva por causa de algum morto.
2 gama ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku. Daga dukan mutane a fuskar duniya, Ubangiji ya zaɓe ku, ku zama abin mallakarsa.
2 Porque sois povo santo ao Senhor , vosso Deus, e o Senhor vos escolheu de todos os povos que há sobre a face da terra, para lhe serdes seu povo próprio.
3 Kada ku ci wani haramtaccen abu.
3 Não comereis coisa alguma abominável.
4 Waɗannan su ne dabbobin da za ku iya ci, saniya, tunkiya, akuya,
4 São estes os animais que comereis: o boi, a ovelha, a cabra,
5 mariri, barewa, mariya, makwarna, mazo, gada da kuma tunkiyar dutse.
5 o veado, a gazela, a corça, a cabra montês, o antílope, a ovelha montês e o gamo.
6 Za ku iya cin duk dabbar da take da rababben kofato, wadda kuma take sāke tona abin da suka riga suka haɗiye.
6 Todo animal que tem unhas fendidas, e o casco se divide em dois, e rumina, entre os animais, isso comereis.
7 Amma, cikin waɗanda suke sāke tona abin da suka riga suka haɗiye ɗin, ko suke da rababben kofato, ba za ku ci raƙumi, zomo ko rema ba. Ko da yake suna sāke tona abin da suka riga suka haɗiye, suna kuma da rababben kofato, su ɗin marar tsarki ne gare ku.
7 Porém estes não comereis, dos que somente ruminam ou que têm a unha fendida: o camelo, a lebre e o arganaz, porque ruminam, mas não têm a unha fendida; imundos vos serão.
8 Alade ma marar tsarki ne; ko da yake yana da rababben kofato, shi ba ya sāke tona abin da ya riga ya haɗiye. Ba za ku ci namansu ko ku taɓa gawarsu ba.
8 Nem o porco, porque tem unha fendida, mas não rumina; imundo vos será. Destes não comereis a carne e não tocareis no seu cadáver.
9 Cikin dukan halittun da suke cikin ruwa, za ku iya cin duk wani da yake da ƙege da ɓamɓaroki.
9 Isto comereis de tudo o que há nas águas: tudo o que tem barbatanas e escamas.
10 Amma duk wani abin da ba shi da ƙege da ɓamɓaroki, ba za ku ci ba; gama marar tsarki ne gare ku.
10 Mas tudo o que não tiver barbatanas nem escamas não o comereis; imundo vos será.
11 Za ku iya cin kowane tsuntsu mai tsabta.
11 Toda ave limpa comereis.
12 Amma waɗannan ba za ku ci ba, gaggafa, ungulu, ungulun kwakwa,
12 Estas, porém, são as que não comereis: a águia, o quebrantosso, a águia marinha,
13 duki, buga zaɓi, kowace irin shirwa,
13 o açor, o falcão e o milhano, segundo a sua espécie;
14 kowane irin hankaka,
14 e todo corvo, segundo a sua espécie;
15 jimina, ƙururu, bubuƙuwa, kowane irin shaho,
15 o avestruz, a coruja, a gaivota e o gavião, segundo a sua espécie;
16 da mujiya, da babbar mujiya, ɗuskwi,
16 o mocho, a íbis, a gralha,
17 kwasakwasa, ungulu, da babba da jaka,
17 o pelicano, o abutre, o corvo marinho,
18 zalɓe, kowane irin jinjimi, katutu, da kuma jamage.
18 a cegonha, e a garça, segundo a sua espécie, e a poupa, e o morcego.
19 Dukan ’yan ƙwari masu fikafikai masu rarrafe, haram ne a gare ku, kada ku ci su.
19 Também todo inseto que voa vos será imundo; não se comerá.
20 Amma duk wata halitta mai fikafikai mai tsabta ce, za ku iya ci.
20 Toda ave limpa comereis.
21 Kada ku ci abin da kun samu ya riga ya mutu. Za ku iya ba wa baren da yake zama a cikin wani daga biranenku, zai kuwa iya cinsa, ko kuwa za ku iya sayar da shi wa baƙo. Amma ku jama’a ce mai tsarki ga Ubangiji Allahnku.
21 Não comereis nenhum animal que morreu por si. Podereis dá-lo ao estrangeiro que está dentro da tua cidade, para que o coma, ou vendê-lo ao estranho, porquanto sois povo santo ao Senhor , vosso Deus. Não cozerás o cabrito no leite da sua própria mãe.
22 Ku tabbata kun keɓe kashi ɗaya bisa goma na amfanin gonakinku kowace shekara.
22 Certamente, darás os dízimos de todo o fruto das tuas sementes, que ano após ano se recolher do campo.
23 Ku ci zakkar hatsinku, da na sabon ruwan inabinku, da na manku, da kuma na ’ya’yan fari na garkunanku na shanu da na tumaki a gaban Ubangiji Allahnku, a wurin da ya zaɓa a matsayin mazauni don Sunansa, don ku koyi girmama Ubangiji Allahnku kullum.
23 E, perante o Senhor , teu Deus, no lugar que escolher para ali fazer habitar o seu nome, comerás os dízimos do teu cereal, do teu vinho, do teu azeite e os primogênitos das tuas vacas e das tuas ovelhas; para que aprendas a temer o Senhor , teu Deus, todos os dias.
24 Amma in wurin nan yana da nisa sosai, Ubangiji Allahnku kuma ya albarkace ku, ba za ku kuwa iya riƙe zakkarku ba (Saboda wurin da Ubangiji ya zaɓa yă sa Sunansa ya yi nisa sosai),
24 Quando o caminho te for comprido demais, que os não possas levar, por estar longe de ti o lugar que o Senhor , teu Deus, escolher para ali pôr o seu nome, quando o Senhor , teu Deus, te tiver abençoado,
25 to, sai ku sayar da zakkar, ku tafi da kuɗin wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa.
25 então, vende-os, e leva o dinheiro na tua mão, e vai ao lugar que o Senhor , teu Deus, escolher.
26 Yi amfani da kuɗin ku saya duk abin da kuke so, ko shanu, ko tumaki, ko ruwan inabi, ko dai wani abin shan da ya yi tsami, ko kuwa duk abin da kuke so. Sai ku da gidanku, ku ci a can, a gaban Ubangiji Allahnku, ku kuma yi farin ciki.
26 Esse dinheiro, dá-lo-ás por tudo o que deseja a tua alma, por vacas, ou ovelhas, ou vinho, ou bebida forte, ou qualquer coisa que te pedir a tua alma; come-o ali perante o Senhor , teu Deus, e te alegrarás, tu e a tua casa;
27 Kada dai ku manta da Lawiyawan da suke zama a biranenku, gama ba su da rabo, ko gādo na kansu.
27 porém não desampararás o levita que está dentro da tua cidade, pois não tem parte nem herança contigo.
28 A ƙarshen kowace shekara uku, ku kawo dukan zakkarku na amfanin gona na wannan shekara, ku ajiye su a cikin birane,
28 Ao fim de cada três anos, tirarás todos os dízimos do fruto do terceiro ano e os recolherás na tua cidade.
29 saboda Lawiyawa (waɗanda ba su da rabo ko gādo na kansu) da baƙo, da marayu, da kuma gwauraye, waɗanda suke zama a biranenku, su zo su ci su ƙoshi, ta haka Ubangiji Allahnku zai albarkace ku cikin dukan ayyukan hannuwanku.
29 Então, virão o levita (pois não tem parte nem herança contigo), o estrangeiro, o órfão e a viúva que estão dentro da tua cidade, e comerão, e se fartarão, para que o Senhor , teu Deus, te abençoe em todas as obras que as tuas mãos fizerem.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Deuteronômio 14, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.