Rute 4
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Ana cikin haka Bowaz ya haura zuwa ƙofar gari ya tafi ya zauna a can. Sa’ad da dangi mai fansan da ya yi zance ya iso, Bowaz ya ce, “Zo nan abokina ka zauna.” Saboda haka ya ratso ya zauna.
1 Então, Boaz subiu até o portão, e ali se assentou; e eis que o parente do qual Boaz havia falado se aproximou; ao qual ele disse: Ó, fulano! Vira-te, e assenta-te aqui. E ele se virou e se assentou.
2 Bowaz kuwa ya kira dattawa guda goma na garin ya ce, “Ku zauna a nan,” suka kuwa zauna.
2 E ele tomou dez homens dos anciãos da cidade, e disse: Assentai-vos aqui. E eles se assentaram.
3 Sa’an nan ya ce wa dangin nan mai fansa, “Na’omi, wadda ta dawo daga Mowab, tana so ta sayar da filin da yake na ɗan’uwanmu Elimelek.
3 E ele disse ao parente: Noemi, que retornou da terra de Moabe, vende uma parte da terra, o qual era do nosso irmão Elimeleque;
4 Na ga ya kamata in jawo hankalinka ga batun in kuma ba da shawara ka saye shi a gaban waɗannan da suke zazzaune a nan da kuma a gaban dattawan jama’a. In kana so ka fanshe shi, to, sai ka yi. Amma in ba za ka yi ba, sai ka faɗa mini, don in sani. Gama babu wani mai izinin yin haka sai kai, ni ne kuwa na biye.”
4 e eu pensei em te anunciar, dizendo: Compra-a diante dos habitantes, e diante dos anciãos do meu povo. Se quiseres redimi-la, redime-a; mas se não quiseres redimi-la, então diz-me para que eu possa saber; pois não há ninguém para redimi-la além de ti; e eu venho depois de ti. E ele disse: Eu a redimirei.
5 Sa’an nan Bowaz ya ce, “A ranar da ka saya filin daga Na’omi da kuma daga Rut mutuniyar Mowab, ka sayi gwauruwar marigayin nan, domin ka riƙe sunan marigayin da kuma kayansa.”
5 Então disse Boaz: No dia em que comprares a terra da mão de Noemi, tu deves também comprá-la de Rute, a moabita, a esposa do falecido, para levantar o nome do falecido sobre a sua herança.
6 Da jin haka, sai dangin nan mai fansa ya ce, “To, ba zan iya fanshe shi ba don kada in yi wa nawa mallakar rauni. Za ka iya fanshe shi wa kanka. Ni dai ba zan iya ba.”
6 E o parente disse: Para mim não posso redimi-la, para não prejudicar a minha própria herança; redime tu para ti o meu direito; pois não posso redimi-la.
7 (To, a kwanakin can a Isra’ila, domin a tabbatar da fansa da kuma musayar da mallaka, mutum zai cire takalminsa ya ba wa ɗayan. Wannan ita ce hanyar tabbatar da al’amarin a hukumance a cikin Isra’ila.)
7 Ora, esta era a maneira, em tempos antigos em Israel, acerca da redenção e da troca, para se confirmar todas as coisas: um homem retirava o seu calçado, e o dava ao seu próximo; e isto era um testemunho em Israel.
8 Saboda haka dangin nan mai fansa ya ce wa Bowaz, “Saye shi wa kanka.” Sai ya cire takalminsa.
8 Portanto, o parente disse a Boaz: Compra-a para ti. Então ele retirou o seu calçado.
9 Sa’an nan Bowaz ya yi shela wa dattawa da kuma dukan mutane, “A yau ku ne shaidu cewa na saya daga Na’omi dukan mallakar Elimelek, Kiliyon da kuma Malon.
9 E Boaz disse aos anciãos, e para todo o povo: Neste dia vós sois testemunhas, que comprei tudo o que era de Elimeleque, e tudo o que era de Quiliom e Malom, da mão de Noemi.
10 Na kuma ɗauki Rut mutuniyar Mowab, gwauruwar Malon a matsayin matata domin sunan mamaci da kuma mallakarsa yă ci gaba, domin kada sunansa yă ɓace daga cikin iyali ko daga tarihin gari. A yau ku ne shaidu!”
10 Além disso, comprei para ser minha esposa, Rute, a moabita, a esposa de Malom, para levantar o nome do falecido sobre a sua herança, para que o nome do falecido não seja cortado dentre os seus irmãos, e do portão deste lugar; neste dia vós sois testemunhas.
11 Sai dattawan da kuma dukan waɗanda suke a ƙofar suka ce, “Mu shaidu ne. Bari Ubangiji yă sa macen da take zuwa cikin gidanka ta zama kamar Rahila da Liyatu, waɗanda tare suka gina gidan Isra’ila. Bari ka sami martaba a cikin Efrata ka kuma zama sananne cikin Betlehem.
11 E todo o povo que estava no portão, e os anciãos, disseram: Nós somos testemunhas. O SENHOR faça da mulher que veio à tua casa como Raquel e Lia; as duas edificaram a casa de Israel; e age tu com dignidade em Efrata, e sê afamado em Belém;
12 Ta wurin ’ya’yan da Ubangiji zai ba ka ta wurin wannan mace, bari iyalinka yă zama kamar na Ferez, wanda Tamar ta haifa wa Yahuda.”
12 e permite que a tua casa seja como a casa de Perez, ao qual Tamar deu à luz a Judá, da semente que o SENHOR te dará desta moça.
13 Sai Bowaz ya ɗauki Rut ta kuwa zama matarsa. Sa’an nan ya kwana da ita, Ubangiji kuma ya sa ta yi ciki, ta haifi ɗa.
13 Assim, Boaz tomou Rute, e ela tornou-se sua esposa; e quando ele a possuiu, o SENHOR lhe deu concepção, e ela deu à luz um filho.
14 Mata suka ce wa Na’omi, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda a wannan rana bai bar ki ba tare da dangi mai fansa ba. Allah yă sa yă zama sananne a dukan Isra’ila!
14 E as mulheres disseram a Noemi: Bendito seja o SENHOR, que hoje não te deixou sem um parente; que o seu nome seja afamado em Israel.
15 Zai sabunta rayuwarki yă adana ki a tsufanki. Gama surukarki wadda take ƙaunarki wadda kuma take mafi kyau gare ki fiye da ’ya’ya maza bakwai, ta haife shi.”
15 E ele será para ti um restaurador da tua vida, e um provedor da tua velhice; pois a tua nora, que te ama, que é melhor para ti do que sete filhos, o concebeu.
16 Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
16 E Noemi pegou a criança, e a deitou no seu seio, e dela se tornou cuidadora.
17 Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
17 E as mulheres, suas vizinhas, deram-lhe um nome dizendo: Nasceu um filho a Noemi; e eles o chamaram de Obede: ele é o pai de Jessé, o pai de Davi.
18 Ga asalin zuriyar Ferez.
18 Ora, estas são as gerações de Perez: Perez gerou Esrom,
19 Hezron ya haifi Ram,
19 e Esrom gerou Arão, e Arão gerou Aminadabe,
20 Amminadab ya haifi Nashon,
20 e Aminadabe gerou Naassom, e Naassom gerou Salmom,
21 Salmon ya haifi Bowaz,
21 e Salmom gerou Boaz, e Boaz gerou Obede,
22 Obed ya haifi Yesse,
22 e Obede gerou Jessé, e Jessé gerou Davi.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Rute 4, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.