Romanos 6
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba da yin zunubi domin alheri yă haɓaka?
1 Abistan boro tanao? It na’atuka tanama bowabow kakafih tanasinaf, saise God ana manaw ana kabeber tafan nayababar nara’at?
2 Sam, ko kaɗan! Mun mutu ga zunubi; ta yaya za mu ci gaba da rayuwa a cikinsa kuma?
2 Men karam! It i bowabow kakafinane tamorob, aisim biyat boro namatabir bowabow kakafinamaim nama maiye?
3 Ko ba ku sani ba cewa dukanmu da aka yi wa baftisma a cikin Kiristi Yesu an yi mana baftismar ne zuwa cikin mutuwarsa?
3 Na’atube Keriso Jesu wanawananamaim kwarun bapataito kwabaib ana veya, morob auman ana bapataito kwabaib men kwaso’ob?
4 Saboda haka, an binne mu da shi ke nan, ta wurin baftisma cikin mutuwarsa, domin kamar yadda aka tā da Kiristi daga matattu ta wurin ɗaukakar Uba, haka mu ma mu yi zaman sabuwar rayuwa.
4 Isan imih it ata bapataito’omaim Keriso bairi hubemaim tare, ana morob bairi tafaram, saise Keriso hubene Tamah ana fairamaim iyawas maiye mimisir na’atube, it auman tanamisir yawas boubunamaim tanama.
5 In kuwa mun zama ɗaya tare da shi haka a cikin mutuwarsa, tabbatacce mu ma za mu zama ɗaya tare da shi cikin tashinsa daga matattu.
5 I ana morobomaim it bairit iti na’atube tanikofan tanamomorob na’at, i ana misiramaim turobe boro bairit tanamisir maiye.
6 Gama mun san cewa an gicciye halayenmu na dā tare da shi domin a kawar da jikin nan mai zunubi don kada mu ƙara zama bayi ga zunubi
6 Anayabin it biyat atamanin onaf afe’en Keriso hairi hi’onafih himomorob i taso’ob, saise biyat men tama bowabow kakafin isan ti’akiramih,
7 domin duk wanda ya mutu an ’yantar da shi daga zunubi ke nan.
7 Anayabin orot babin yait emomorob ana veya bowabow kakafin ana fairane ikitawiy tit.
8 To, in mun mutu tare da Kiristi, mun gaskata cewa za mu rayu tare da shi kuma.
8 Naatu Keriso bairi tanamomorob na’at, tabitumatum i ema’amamaim it auman boro bairit tanama.
9 Gama mun san cewa da yake an tā da Kiristi daga matattu, ba zai sāke mutuwa ba; mutuwa ba ta da sauran iko a kansa.
9 Anayabin it etei taso’ob Keriso i morobone misir maiye, naatu boro men karam namorob maiye, morob ana fair i wasatan.
10 Mutuwar da ya yi, ya mutu ne sau ɗaya tak, saboda yă shafe zunubi, amma rayuwar da yake yi, yana yi ne cikin tarayya da Allah.
10 Imih nati morob i momorob i sabuw etei hai bowabow kakafin isan mar ta’imon morob, mar moumurih na’in isan, baise yawas iti boun ema’am i God ana yawasamaim ema’ama.
11 Haka ku ma, ku ɗauke kanku matattu ne ga ikon zunubi amma rayayyu cikin tarayya da Allah cikin Kiristi Yesu.
11 Ef nati ta’imon, kwa taiyuw kwanasu’ubi, bowabow kakafinamaim kwa easbuni kwamorob, baise Jesu Keriso’one God ana yawasamaim boun kwama’am.
12 Saboda haka kada ku bar zunubi yă mallaki jikin nan naku mai mutuwa yă sa ku zama masu biyayya ga mugayen sha’awace-sha’awacensa.
12 Isan imih men kafa’imo kwanibasit bowabow kakafin kanab nabonawiy ana kok kakafih kwani’ufunun.
13 Kada ku miƙa gaɓoɓin jikinku ga zunubi a matsayin kayan aikin mugunta, sai dai ku miƙa kanku ga Allah, a matsayin waɗanda aka fitar da su daga mutuwa zuwa rai; ku kuma miƙa gaɓoɓin jikinku gare shi a matsayin kayan aikin adalci.
13 Men biya turin kwanibasit bowabow kakafin nab ana not kakafih nasinafumih, baise nati efanin taiyuw biya God kwanitin, sabuw yawasihibe kwanasinaf men murubihibe. Naatu biya tutufin etei God ana kokok gewasih sinaf isan kwanitin.
14 Gama zunubi ba zai zama maigidanku ba, domin ba kwa ƙarƙashin doka, sai dai ƙarƙashin alheri.
14 Bowabow kakafin men kafa’imo kwa isa ni’ukwarin, anayabin kwa i men ofafar babanamaim kwama’amamih, baise God ana manaw ana kabeber babanamaim kwama’am.
15 Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba yin zunubi domin ba ma ƙarƙashin doka sai dai ƙarƙashin alheri? Sam, ko kaɗan!
15 Imih abisa boro tanao? Bowabow kakafin tanasinaf? Anayabin it men ofafar babanamaim tama’am baise God ana manaw ana kabeberamaim tama’am? Men karam!
16 Ba ku sani ba cewa sa’ad da kuka miƙa kanku ga wani don ku yi masa biyayya a matsayin bayi, ko ku bayi ne ga zunubi, wanda yake kai ga mutuwa, ko kuwa ga biyayya, wadda take kai ga adalci, ashe, ba kun zama bayi ga wannan da kuke yi wa biyayya ba ke nan?
16 Kwaso’ob ai en, o yait taiyuw orot ta initin isan ini’akir inabobosiyasiyar, o i nati orot ana’akir wairafin babanamaim kuma’am. Imih o yait bowabow kakafin isan inabi’akir yomanin i morob, naatu God inabobosiyasiyar yomanin i yawas mutufurin.
17 Amma godiya ga Allah don ko da yake a dā ku bayi ne ga ikon zunubi, da dukan zuciyarku kun yi biyayya ga irin koyarwar da aka danƙa muku.
17 Baise God ana merar ayiy, anayabin marasika kwa i bowabow kakafin ana aiwobomaim kwama isan kwabi’akir. Baise boun dogor tutufin etei bai’obaiyen abit i kwabai kwabi’ufunun.
18 An ’yanta ku daga zunubi, kun kuma zama bayi ga aikin adalci.
18 Kwa i bowabow kakafinane hirufami kwatit, naatu kwana yawas gewasin isan kwabi’akir.
19 Ina magana ne kamar mutane saboda kun raunana a jikinku. Kamar yadda kuka saba miƙa gaɓoɓin jikinku a bautar abubuwan ƙazanta da mugun aiki a kan mugun aiki, saboda haka yanzu sai ku miƙa su bayi ga aikin adalci mai kai ga zaman tsarki.
19 Mar etei tao’omaim ao, anayabin kwa a not i boro’ika ririmin. Marasika kwa biya turin i bowabow kakafin sinaf isan kwaibasit kwaitin sisinaf. Imih boun i ef ta’imon nati na’atube kwanasinaf biya tutufin etei kwanab God ana bowabow isan kwanaya’asair, saise yawas gewasin isan ni’akir.
20 Sa’ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
20 Bowabow kakafin isan kwabi’akir ana maramaim, yawas gewasin sinaf i ana ufunane kwama.
21 Wace riba ce kuka samu a lokacin, daga abubuwan nan da yanzu suka zama muku abin kunya? Ƙarshen irin abubuwan nan dai, mutuwa ne!
21 Nati ana veya sawar iti boun kwasisinaf isan biya eo’ohow hai gewasin i abisa kwabai? Nati sawar hai yomanin i morob.
22 Amma a yanzu da aka ’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne.
22 Baise boun kwa i bowabow kakafinane hirufami kwatit kwana God ana’akir wairafin kwamatar. Ana gewasin kwabaib i kwa ayawas tutufin etei nawiy kakafiyin matar, naatu nati sawar yomanin i ma’ama wanatowan.
23 Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu.
23 Anayabin bowabow kakafin ana baiyan i morob, baise God ana siwar i ma’ama wanatowan Keriso Jesu wanawananamaim ema’am.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Romanos 6, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.