Marcos 5

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI

Sair da comparação
AAI TUR GEWASIN O BAIBASIT BOUBUN
1 Suka ƙetare tafkin suka je yankin Gerasenawa.
1 Jesu ana bai’ufununayah bairi harew Galilee hirabon hina tafaram Gerasa imaim hitit.
2 Da Yesu ya sauka daga jirgin ruwa, sai wani mutum mai mugun ruhu ya fito daga kaburbura, ya tarye shi.
2 Jesu wa wanawanan tit bisure auman, mar ta’imonamo orot ta afiy kakafih hitounbubur ma’am rahane tit na biyan tit.
3 Wannan mutumin ya mai da kaburbura gidansa. Kuma ba wanda ya iya daure shi, ko da sarƙa ma.
3 Iti orot i rahamaim in ma reremor, naatu sabuw murab fokarih anababatun hifafatum men karam.
4 Gama an sha daure shi hannu da ƙafa da sarƙa, amma yakan tsintsinke sarƙar, yă kuma karye ƙarafan da suke ƙafafunsa. Ba wanda yake da ƙarfin da zai iya yă riƙe shi.
4 Anayabin mar etei an uman murab fokarihimaim tefafatumen, baise eyi erab an uman murab tetoro’oro’omen naatu aur tetatafofor, fair kwanekwan men karam boro hitarouh.
5 Dare da rana, sai yă dinga kuka yana ƙuƙƙuje jikinsa da duwatsu a cikin kaburbura da kan tuddai.
5 Fai mar rahamaim naatu oyawemaim in ma itar koukuw taiyuwin biyan agimamaim bobeyabeyaten reremor.
6 Da ya hangi Yesu daga nesa, sai ya ruga da gudu, ya zo ya durƙusa a gabansa.
6 Jesu no ef yokaika nan itin, nunuw in nanamaim ra’iy sun yowen. Demon mowan Jesu nanamaim sun eyoyowen|alt="demoniac kneel b4 Jesus" src="CN01710B.TIF" size="col" loc="Mrk 5.6" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="5.6"
7 Ya yi ihu da babbar murya ya ce, “Ina ruwanka da ni Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ka rantse da Allah cewa ba za ka ba ni azaba ba!”
7 Naatu fanan aumetawat na’in iwow eo, “O ayu biyau’umaim abisa kukokok, Jesu God auyom ma’ama’anin Natun? God wabinamaim abifefeyan men biyababan initu’umih!”
8 Gama Yesu ya riga ya ce masa, “Ka fita daga jikin mutumin nan, kai mugun ruhu!”
8 Anayabin Jesu iu, “O afiy kakafin orot biyanane kutit!”
9 Sai Yesu ya tambaye shi ya ce, “Mene ne sunanka?”
9 Naatu Jesu ibatiy, “O
10 Sai ya yi ta roƙon Yesu, kada yă kore su daga wurin.
10 Naatu Jesu fefeyan kikin men hikok boro tiyafarih hitatit tafaram nati hitihamiy.
11 A kan tudun da yake nan kusa kuwa, akwai wani babban garken aladu, suna kiwo.
11 For burut kakafin nati yubin heher ta sisibinamaim hima hi’u’ufar.
12 Sai aljanun suka roƙi Yesu, suka ce, “Tura mu cikin aladun nan, ka bari mu shiga cikinsu.”
12 Afiy kakafih Jesu hifefeyan hio, “Karam boro iti yafari atan for wanawanah atarun?”
13 Ya kuwa yarda musu, sai mugayen ruhohin suka fita suka shiga cikin aladun. Garken kuwa, yana da kusan aladu dubu biyu, suka gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, suka nutse.
13 Jesu afiy kakafih baibasit itih, orot biyanane hitit hin for wanawanah hirun, for 2,000 na’atube heher sisibin hinunuw hira’iy harew yan hire hi’ar tomatom himorob.
14 Masu kiwon aladun kuwa suka ruga da gudu zuwa cikin gari da ƙauyuka, suka ba da wannan labari. Sai mutanen suka fito, domin su ga abin da ya faru.
14 Orot iyab hima for hibituw hinunuw hin bar merar gagamin naatu bar merar afa hai tur hi’owen. Naatu sabuw abisa mamatar itininamih hitit hina.
15 Da suka kai wajen Yesu, sai suka ga mutumin da dā yake da tulin aljanun yana zaune a wurin, sanye da tufafi kuma cikin hankalinsa, sai suka ji tsoro.
15 Hina Jesu biyan hitit hinuwanuw orot afiy kakafih hitounbububur ma’am, i boun ana not rumutufur faifuw gewasin iyoun mare ma’am hi’i’itin ana maramaim hibir.
16 Waɗanda suka ga abin da ya faru, suka ba da labarin abin da ya faru da mai aljanun, da kuma aladun.
16 Sabuw iyab matah yan orot afiy hitounbububur ma’am isan mi’itube mamatar, naatu for isah abisa mamatar hi’i’itan sabuw hai tur hi’owen.
17 Sai mutane suka fara roƙon Yesu yă bar yankinsu.
17 Naatu sabuw Jesu hifefeyan hai tafaram baihamiyinamih hiu.
18 Yesu yana kan shiga cikin jirgin ruwa ke nan, sai mutumin da dā yake da aljanun ya roƙa yă bi shi.
18 Jesu wa afe’en yenamih orot afiy hitounbububur ma’am na Jesu ifefeyan hairi namih.
19 Yesu bai yardar masa ba, amma ya ce, “Ka tafi gida wurin iyalinka, ka gaya musu babban alherin da Ubangiji ya yi maka, da yadda ya yi maka jinƙai.”
19 Baise Jesu men ibasit, naatu orot iu, “O kwen a bar hinat tamat naatu taituwa, Regah ana gewasin o isa sisinaf naatu ana kabeber bit i hai tur ku’owen.”
20 Sai mutumin ya tafi, ya yi ta ba da labari a cikin Dekafolis a kan babban alherin da Yesu ya yi masa. Dukan mutane kuwa suka yi mamaki.
20 Basit orot nati’imaim ihamiyih Bar Merar Etei Umat Roron imaim remor Jesu mi’itube biyawas sabuw hai tur eowen, naatu sabuw hinonowar i hifofofor men kafaita.
21 Da Yesu ya sāke ƙetarewa cikin jirgin ruwa zuwa ɗaya hayen tafkin, sai taro mai yawa ya taru kewaye da shi yayinda yake a bakin tafkin.
21 Jesu ibanak maiye wa isra’at rabon harew rounane hitit, naatu re riy sisibin bat, imaibo sabuw moumurih na’in hina hi’arbebera’uh.
22 Sai ɗaya a cikin masu mulkin majami’a, wanda ake kira Yayirus ya zo wurin. Da ganin Yesu, sai ya durƙusa a gabansa,
22 Naatu Kou’ay bar ana ukwarin orot wabin Jairus na tit, nuw Jesu i’itin ana maramaim na anamaim ra’iy.
23 ya roƙe shi da gaske ya ce, “Ƙaramar diyata tana bakin mutuwa. In ka yarda, ka zo ka ɗibiya hannunka a kanta, domin ta warke, ta kuma rayu.”
23 Naatu fefeyan kikin eo, “Ayu natu babitai i emomorob, akokok inan umamaim au kek biyan inabutun saise nayawas!”
24 Sai Yesu ya tafi tare da shi.
24 Naatu Jesu orot Jairus hairi hin, sabuw himour kwanekwan hibi’ufunun naatu yaten hiyey.
25 A can kuwa akwai wata mace, wadda ta yi shekaru goma sha biyu tana zub da jini.
25 Wanawanahimaim i babin ta, baibin hai sawow bai ma kwamur etei 12 sawar.
26 Ta kuma sha wahala ƙwarai a hannun likitoci da yawa, har ta kashe duk abin da take da shi, amma maimakon samun sauƙi, sai ciwon ya ƙara muni.
26 I’akir manin na’in, adanafur bowayah ta ta isah run tit kabay gagamin na’in ibaiyanih, baise men yawas ta tita’ur ana sawowone i rara’at sasa.
27 Da ta ji labarin Yesu, sai ta zo ta bayansa, a cikin taron, ta taɓa rigarsa,
27 Jesu ana tur nowar, naatu sabuw wanawanahimaim inan babin Jesu ufunane tit ana faifuw butubun.
28 domin ta yi tunani cewa, “Ko da rigunarsa ma na taɓa, zan warke.”
28 Anayabin i na’at not, “Ayu ana faifuw ana butubun boro ana yawas.”
29 Nan da take, zub da jininta ya tsaya, sai ta ji a jikinta ta rabu da shan wahalarta.
29 Naatu bubutubun mar ta’imonamo rara nununuw nutanub naatu biyan wanawanan naniyan tatatam nati bai’akirane yawas.
30 Nan da nan Yesu ya gane cewa, iko ya fita daga gare shi. Sai ya juya a cikin taron ya yi tambaya, “Wa ya taɓa rigata?”
30 Jesu fair biyanane titit i naniyan tatam, sabuw wanawanahimaim tatabir ibatiyih, “Yait ayu au faifuw butubun?”
31 Sai almajiransa suka ce, “Kana ganin mutane suna matsinka, duk da haka kana tambaya, ‘Wa ya taɓa ni?’ ”
31 Ana bai’ufununayah hiu, “O sabuw moumurih na’in yate teyey, naatu baise o kubibat, yait ayu butubuni?”
32 Amma Yesu ya ci gaba da dubawa don yă ga wa ya taɓa shi.
32 Baise Jesu bat inuwanuw menatan sisinaf itininamih.
33 Matar, da yake ta san abin da ya faru da ita, sai ta zo ta durƙusa a gabansa, da tsoro da rawan jiki, ta kuma gaya masa dukan abin da ya faru.
33 Naatu babin biyanamaim abisa mamatar i so’ob, imih tit Jesu nanamaim ra’iy an uman hi’oror mi’itube isan mamatar etei eorerereb.
34 Sai ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya, kin kuma rabu da dukan wahalarki.”
34 Naatu babin iu, “Natu, o abaitumatumamaim iyawasi, tufuwamaim kwen, a bai’akirane o arufami kutitit.”
35 Yayinda Yesu yana cikin magana, sai waɗansu mutane daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’a, suka zo suka ce, “Diyarka ta rasu. Kada ma ka wahal da Malam.”
35 Jesu bat eo’o auman, sabuw afa Kou’ay Bar orot ukwarin ana barene hina Jairus hiu, “O natu babitai i morob, Bai’obaiyenayan men inarowenbibibir.”
36 Yesu bai kula da abin da suka faɗa ba, sai ya ce wa mai mulkin majami’ar, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata kawai.”
36 Abisa hio Jesu nowar, natu Jairus iu “Men inabir o initumatum.”
37 Bai bar kowa ya bi shi ba, sai Bitrus, Yaƙub da Yohanna ɗan’uwan Yaƙub.
37 Sabuw etei eotanih hima, i Peter, James naatu John akisihimo iuwih bairi hin.
38 Da suka iso gidan mai mulkin majami’ar, sai Yesu ya ga ana hayaniya, mutane suna kuka da kururuwa.
38 Hina Jairus ana bar hititit ana veya sabuw yababan gagamin na’in buwih fanah aumetawat na’in hima hirererey Jesu nowar.
39 Sai ya shiga ciki, ya ce musu, “Mene ne dalilin wannan hayaniya da kuka? Yarinyar ba mutuwa ne ta yi ba, barci take yi.”
39 Naatu bar wanawanan run sabuw iuwih, “Kwa aisim kwarererey? Iti kek i men morobomih, i matan fot inu’in.”
40 Sai suka yi masa dariya.
40 Baise sabuw Jesu eo isan himarib. Naatu Jesu sabuw iuwih ufun hitit, kek hinah tamah naatu ana bai’ufununayah akisihimo hirun hin kek inu’inumaim hitit.
41 Sai ya kama hannunta ya ce mata, \+wj “Talita kum!”\+wj* (Wato, “Ƙaramar yarinya, na ce miki, tashi!”).
41 Kek babitai umanamaim bai naatu iu, “Talitha koum!” Nati anayabin i iti na’atube, “Babitai kafai o au’uwi kumisir!”
42 Nan da nan, sai yarinyar ta tashi ta yi tafiya (shekarunta goma sha biyu ne). Saboda wannan, suka yi mamaki ƙwarai.
42 Mar ta’imonamo babitai misir an yan bat remor, babitai ana kwamur 12 iti mamatar i hi’oror sa’ir hai kasiy ra’at hifofofor men kafaita.
43 Sai ya ba da umarni mai tsanani, kada kowa yă san kome game da wannan. Sai ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
43 Jesu ofafarih uwih eo, “Men sabuw hai tur kwana’owenamih, bay kwabai babitai kwaitin eaan.”

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Marcos 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.