Josué 15

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs VC

Sair da comparação
VC Versão Católica
1 An raba wa kabilar Yahuda gādonsu ta wurin yin ƙuri’a, bisa ga iyalansu, rabon ya kai har zuwa sashen Edom, zuwa Jejin Zin can kurewar kudu.
1 A parte que tocou por sorte à tribo de Judá, segundo suas famílias, estendia-se para o limite de Edom até o deserto de Sin, na extremidade meridional da terra.
2 Iyakarsu a kudanci ta tashi tun daga kurewar kudu na Tekun Gishiri,
2 Sua fronteira, ao sul, partia da extremidade do mar Salgado, do braço que ele estende para o meio-dia,
3 zuwa kudancin Hanyar Kunama, ta ci gaba har zuwa Zin, zuwa kudancin Kadesh Barneya. Sa’an nan ta kurɗa zuwa Hezron har zuwa Addar, ta kuma karkata zuwa Karka.
3 e prolongava-se para o sul da subida de Acrabim, passava em Sin e subia para o sul de Cades-Barne, passava em Esron, subindo para Adar e dando volta a Carcaa;
4 Sai ta wuce zuwa Azmon ta haɗu da Rafin Masar, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne iyakarsu ta kudu.
4 passando dali para Asmon, continuava até a torrente do Egito e terminava no mar. Esta a fronteira sul.
5 Iyakarsu ta gabas kuwa ita ce Tekun Gishiri wadda ta zarce har zuwa gaɓar Urdun.
5 A fronteira oriental era o mar Salgado, até a embocadura do Jordão. A fronteira setentrional partia do braço do mar, na embocadura do Jordão,
6 wajen Bet-Hogla ta wuce har zuwa arewancin Bet-Araba, zuwa Dutsen Bohan ɗan Ruben.
6 e subia a Bet-Agla, passava ao norte de Bet-Araba e ia até a pedra de Boen, filho de Rubem;
7 Sai iyakar ta haura zuwa Debir daga Kwarin Akor ta juya arewa da Gilgal, wadda take fuskantar hawan Adummim a kudancin kwari, ta ci gaba zuwa ruwan En Shemesh, ta ɓullo ta En Rogel.
7 depois subia para Debera, desde o vale de Acor para o norte, olhando para os lados de Gálgala, que está defronte da subida de Adomim, ao sul da torrente. Passava junto das águas de En-Semes e terminava em En-Rogel.
8 Sai kuma ta gangara zuwa Kwarin Ben Hinnom a gangaren kudancin birnin Yebusiyawa (wato, Urushalima). Daga can ta haura zuwa kan tudun a yammancin Kwarin Hinnom, a arewancin ƙarshen Kwarin Refayim.
8 Daí subia para o vale de Ben Enom até a vertente meridional de Jebus, que é Jerusalém. Em seguida, elevava-se até o cimo do monte que está fronteiro ao vale de Enom, para o ocidente, e na extremidade do vale dos refains para o norte.
9 Daga kan tudun, iyakar ta nufi maɓulɓular ruwa na Neftowa, ta ɓullo a garuruwan da suke a Dutsen Efron, ta gangara zuwa Ba’ala (wato, Kiriyat Yeyarim).
9 Do cimo do monte, estendia-se até a fonte das águas de Neftoa, dirigia-se para as cidades da montanha de Efron, e depois continuava para Baala, que é Cariatiarim.
10 Sa’an nan ta karkata yamma daga Ba’ala zuwa Dutsen Seyir, ta wuce ta gangaren Dutsen Yeyarim (wato, Kesalon), ta ci gaba zuwa Bet-Shemesh, ta bi zuwa Timna.
10 De Baala, a fronteira dava volta para o ocidente até o monte Seir e passava pela vertente setentrional do monte Jarim que é Queslon; descia a Betsames, passava por Tama,
11 Ta wuce zuwa gangaren arewancin Ekron, ta juya zuwa Shikkeron, ta wuce zuwa Dutsen Ba’ala, ta kai Yabneyel, iyakarta ta ƙare a teku.
11 e dirigia-se para o norte até a vertente de Acaron; estendia-se para Secrona, passava pelo monte Baala, e ia até Jebneel, terminando no mar.
12 Bakin Bahar Rum nan ne iyakar yammanci.
12 Era o mar Grande que fazia o limite da fronteira ocidental. Tais foram, por todos os lados, as fronteiras dos filhos de Judá, segundo suas famílias.
13 Yoshuwa ya ba Kaleb ɗan Yefunne wuri a Yahuda, Kiriyat Arba, wato, Hebron, bisa ga umarnin Ubangiji. (Arba shi ne mahaifin Anak.)
13 A Caleb, filho de Jefoné, foi dada uma parte no meio dos filhos de Judá, como o Senhor tinha prescrito a Josué: a cidade de Arbé, pai de Enac, isto é, Hebron.
14 Daga can sai Kaleb ya kori ’ya’yan Anak, maza su uku daga Hebron, wato, Sheshai, Ahiman da Talmai.
14 Caleb expulsou dela os três filhos de Enac: Sesai, Aimã e Tolmai.
15 Daga can ya nufi Debir ya yi yaƙi da mutanen da suke zama a can (Dā sunan Debir, Kiriyat Sefer ne).
15 Dali, marchou contra os habitantes de Dabir, que antes se chamava Cariat-Sefer.
16 Kaleb ya ce, “Zan ba da ’yata Aksa aure ga wanda zai ci Kiriyat Sefer da yaƙi.”
16 Eu darei minha filha Axa, disse Caleb, por mulher, àquele que assaltar e tomar Cariat-Sefer.
17 Otniyel ɗan Kenaz, ɗan’uwan Kaleb, ya ci Kiriyat Sefer da yaƙi; saboda haka Kaleb ya ba wa Aksa ’yarsa, ya kuwa aure ta.
17 Otoniel, filho de Cenez, irmão de Caleb, conquistou essa cidade, e Caleb deu-lhe por mulher sua filha Axa.
18 Wata rana da ta zo wurin Otniyel, sai ya zuga ta ta roƙi mahaifinta fili. Da ta sauka daga kan jakinta sai Kaleb ya tambaye ta ya ce, “Me kike so in yi miki?”
18 Chegando Axa à casa de Otoniel, ele incitou-a a que pedisse ao seu pai um campo. Ao descer do jumento, Caleb disse-lhe: Que tens?
19 Ta amsa ta ce, “Ka yi mini alheri na musamman, tun da ka ba ni wuri a Negeb, ina roƙonka, ka ba ni maɓulɓulan ruwa.” Kaleb kuwa ya ba ta maɓulɓulan ruwa na tuddai da na kwari.
19 Ela respondeu: Dá-me um presente. Deste-me uma terra árida: dá-me agora fontes. E ele deu-lhe as fontes superiores e as fontes inferiores.
20 Wannan shi ne gādon kabilar Yahuda bisa ga iyalansu.
20 Tal foi a parte da tribo de Judá, segundo suas famílias.
21 Garuruwan kabilar Yahuda da suke kudu cikin Negeb zuwa iyakar Edom su ne.
21 As cidades situadas na extremidade da tribo dos filhos de Judá, para os lados da fronteira de Edom, no Negeb, eram: Cabseel, Eder, Jagur,
22 Kina, Dimona, Adada,
22 Cina, Dimona, Adada,
23 Kedesh, Hazor, Itnan,
23 Cades, Asor, Jetnão,
24 Zif, Telem, Beyalot,
24 Zif, Telem, Balot,
25 Hazor-Hadatta, Keriyot Hezron (wato, Hazor),
25 Asor; Hadata, Cariot-Hesron, que é Asor;
26 Amam, Shema, Molada,
26 Amão, Sarna, Molada,
27 Hazar Gadda, Heshmon, Bet-Felet,
27 Asergada, Hassemon, Betfelet,
28 Hazar Shuwal, Beyersheba, Biziyotiya,
28 Hasersual, Bersabéia, Baziotia,
29 Ba’ala, Iyim, Ezem,
29 Baala, Jim, Esem,
30 Eltolad, Kesil, Horma,
30 Eltolad, Cesil, Harma,
31 Ziklag, Madmanna, Sansanna,
31 Siceleg, Medemena, Sensena,
32 Lebayot, Shilhim, Ayin, Rimmon, jimillarsu, garuruwa da ƙauyukansu duka ashirin da tara ne.
32 Lebaot, Selim, Aen e Remon; ao todo vinte e nove cidades com suas aldeias.
33 Biranen da suke a filayen kwari su ne,
33 Na planície: Estaol, Sarea, Asena,
34 Zanowa, En Gannim, Taffuwa, Enam,
34 Zanoé, Aenganim, Tafua, Enaim,
35 Yarmut, Adullam, Soko, Azeka,
35 Jerimot, Odolão, Soco, Azeca,
36 Sha’arayim, Aditayim, Gedera (Gederotayim ke nan). Garuruwa goma sha huɗu ke nan da ƙauyukansu.
36 Saraim, Aditaim, Gedera e Gederotaim; quatorze cidades com suas aldeias.
37 Zenan, Hadasha, Migdal Gad,
37 Sanã, Hadassa, Magdal-Gad,
38 Dileyan, Mizfa, Yokteyel,
38 Deleã, Masefa, Jectel,
39 Lakish, Bozkat, Eglon,
39 Laquis, Bascat, Eglon,
40 Kabbon, Lahman, Kitlish,
40 Quebon, Leemã, Cetlis,
41 Gederot, Bet-Dagon, Na’ama, Makkeda, garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
41 Giderot, Bet-Dagon, Naama e Maceda; dezesseis cidades com suas aldeias.
42 Libna, Eter, Ashan,
42 Labana, Eter, Asã,
43 Yefta, Ashna, Nezib,
43 Jefta, Esna, Nesib,
44 Keyila, Akzib, Maresha, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
44 Ceila, Aczib e Maresa; nove cidades com suas aldeias.
45 Ekron da ƙauyukan da suke kewaye da ita;
45 Acaron com seus arrabaldes e suas aldeias,
46 yammancin Ekron da dukan garuruwa da ƙauyukan da suke kusa da Ashdod.
46 desde Acaron ao ocidente, todas as cidades vizinhas de Azot e suas aldeias,
47 Ashdod da garuruwa da kuma ƙauyukan da suke kewaye da ita, Gaza da garuruwanta da ƙauyukanta har zuwa Rafin Masar da kuma Bahar Rum.
47 Azot com seus arrabaldes e suas aldeias, Gaza com seus arrabaldes e suas aldeias até a torrente do Egito e o mar Grande que é o seu limite.
48 Birane na cikin ƙasar tuddai kuwa, su ne,
48 Na montanha: Samir, Jeter, Socot,
49 Danna, Kiriyat Sanna (wato, Debir),
49 Dana, Cariat-Sena, que é Dabir;
50 Anab, Eshtemo, Anim,
50 Anab, Istemo, Anim,
51 Goshen, Holon, Gilo, garuruwa goma sha ɗaya ke nan da ƙauyukansu.
51 Gosen, Olon e Giló; onze cidades com suas aldeias.
52 Arab, Duma, Eshan,
52 Arab, Duma, Esaã,
53 Yanum, Bet-Taffuwa, Afeka,
53 Janum, Bet-Tafua, Afeca,
54 Humta, Kiriyat Arba (wato, Hebron) da Ziyor, garuruwa tara ke nan da ƙauyukansu.
54 Atmata, Cariat-Arbé, que é Hebron; e Sior; nove cidades com suas aldeias.
55 Mawon, Karmel, Zif, Yutta
55 Maon, Carmelo, Zif, Jota,
56 Yezireyel, Yokdeyam, Zanowa,
56 Jezrael, Jucadão, Zanoé,
57 Kayin, Gibeya, Timna, garuruwa goma ke nan da ƙauyukansu.
57 Acain, Gabaa e Tamna; dez cidades com suas aldeias.
58 Halhul, Bet-Zur, Gedor,
58 Halhul, Bessur, Gedor,
59 Ma’arat, Bet-Anot, Eltekon, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
59 Maret, Bet-Anot e Eltecon; seis cidades com suas aldeias.
60 Kiriyat Ba’al (wato, Kiriyat Yeyarim) da Rabba, garuruwa biyu ke nan da ƙauyukansu.
60 Cariat-Baal, que é Cariatiarim e Areba; duas cidades com suas aldeias.
61 Biranen da suke a jeji kuwa su ne,
61 No deserto: Bet-Araba, Medin Sacaca,
62 Nibshan, Birnin gishiri da En Gedi, garuruwa shida ke nan da ƙauyukansu.
62 Nebsã, Ir-Hamelac En-Gadi; seis cidades com suas aldeias.
63 Kabilar Yahuda kuwa ba su iya korar Yebusiyawa waɗanda suke zama cikin Urushalima ba; har wa yau Yebusiyawa suna nan zaune tare da mutanen Yahuda.
63 Os filhos de Judá não chegaram a expulsar os jebuseus que habitavam em Jerusalém, de sorte que os jebuseus continuam ainda habitando Jerusalém com os filhos de Judá.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Josué 15, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.