1 Ga maganar Ubangiji da ya yi ta wurin Irmiya annabi game da Babilon da kuma ƙasar Babiloniyawa.
2 “Ka yi shela ka kuma furta a cikin al’ummai,
3 Al’umma daga arewa za tă fāɗa mata
4 “A kwanakin nan, a wannan lokaci,”
5 Za su tambayi hanyar zuwa Sihiyona
6 “Mutanena sun zama ɓatattun tumaki;
7 Duk wanda ya same su ya cinye su;
8 “Ku gudu daga Babilon;
9 Gama zan kuta in kuma kawo a kan Babilon
10 Saboda haka za a washe Babiloniyawa;
11 “Saboda kuna farin ciki kuna kuma murna,
12 Mahaifiyarku za tă sha babbar kunya;
13 Saboda fushin Ubangiji ba za tă zauna a cikinta ba
14 “Ku ja dāgā kewaye da Babilon,
15 Ku yi kuwwa a kanta a kowane gefe!
16 Ku datse wa Babilon mai shuka,
17 “Isra’ila garke ne da ya watse
18 Saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa,
19 Amma zan komo da Isra’ila zuwa wurin kiwonsa
20 A kwanakin nan, da kuma a lokacin nan,”
21 “Ku fāɗa wa ƙasar Meratayim
22 Hargowar yaƙi tana a ƙasar,
23 Dubi yadda aka karya aka kuma ragargaza
24 Na sa miki tarko, Babilon,
25 Ubangiji ya buɗe taskar makamansa
26 Ku zo ku yi gāba da ita daga nesa.
27 Ku kashe dukan ’yan bijimanta
28 Ku saurari masu gudun hijira da masu neman mafaka daga Babilon
29 “Ku kira ’yan baka a kan Babilon,
30 Saboda haka, samarinta za su fāɗi a tituna;
31 “Ga shi, ina gāba da ke, ya ke mai girman kai,”
32 Mai ɗaga kai za tă yi tuntuɓe ta kuma fāɗi
33 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa,
34 Duk da haka Mai Fansarsu yana da ƙarfi;
35 “Akwai takobi a kan Babiloniyawa!”
36 Akwai takobi a kan annabawan ƙaryanta!
37 Akwai takobi a kan dawakanta da kekunan yaƙinta
38 Fări a kan ruwanta!
39 “Saboda haka halittun hamada da kuraye za su zauna a can,
40 Yadda Allah ya tumɓuke Sodom da Gomorra
41 “Duba! Ga sojoji suna zuwa daga arewa;
42 Suna riƙe da baka da māshi;
43 Sarkin Babilon ya ji rahotanni game da su,
44 Kamar zaki mai haurawa daga kurmin Urdun
45 Saboda haka, ku ji abin da Ubangiji ya shirya a kan Babilon,
46 Da jin an ci Babilon da yaƙi sai duniya ta girgiza;