Jeremias 28
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 A wata na biyar na wannan shekara, shekara ta huɗu, a farkon sarautar Zedekiya sarkin Yahuda, sai annabi Hananiya ɗan Azzur, wanda ya fito daga Gibeyon, ya zo wurina a gidan Ubangiji a gaban firistoci da kuma dukan mutane,
1 E isto aconteceu no mesmo ano, no início do reinado de Zedequias, rei de Judá, no quarto ano, e no quinto mês, que Hananias, o filho de Azur, o profeta que era de Gibeão, me falou na casa do SENHOR, na presença dos sacerdotes, e de todo o povo, dizendo:
2 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Zan karya karkiyar sarkin Babilon.
2 Assim fala o SENHOR dos Exércitos, o Deus de Israel, dizendo: Eu quebrei o jugo do rei de Babilônia.
3 Cikin shekaru biyu zan komo da dukan kayayyakin gidan Ubangiji da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwashe daga wannan wuri ya kai Babilon.
3 Dentro de dois anos, trarei novamente para este lugar todos os vasos da casa do SENHOR, que Nabucodonosor, rei de Babilônia, tomou deste lugar, carregando-os para Babilônia.
4 Zan kuma komo da Yekoniya ɗan Yehohiyakim sarkin Yahuda da kuma dukan sauran masu zaman bauta daga Yahuda waɗanda suka tafi Babilon,’ in ji Ubangiji, ‘gama zan karya karkiyar sarkin Babilon.’ ”
4 E eu trarei novamente para este lugar Jeconias, o filho de Jeoiaquim, rei de Judá, com todos os cativos de Judá, que entraram em Babilônia, diz o SENHOR, pois eu quebrarei o jugo do rei de Babilônia.
5 Sai annabi Irmiya ya amsa wa annabi Hananiya a gaban firistoci da kuma dukan mutane waɗanda suke tsaye a gidan Ubangiji.
5 Então o profeta Jeremias disse para o profeta Hananias, na presença dos sacerdotes, e na presença de todo o povo que estava na casa do SENHOR.
6 Ya ce, “Amin! Ubangiji yă sa yă zama haka! Ubangiji yă cika maganar da ka yi annabci ta wurin komo da kayayyakin gidan Ubangiji da kuma dukan masu zaman bauta zuwa wannan wuri daga Babilon.
6 Disse pois o profeta Jeremias: Amém, assim faça o SENHOR. O SENHOR cumpra as tuas palavras que profetizaste, e torne a trazer os vasos da casa do SENHOR, e todos que foram levados cativos, desde Babilônia até este lugar.
7 Duk da haka, ka saurari abin da zan faɗa a kunnenka da kuma a kunnen duka mutane,
7 Porém, ouve agora esta palavra, que eu falo aos teus ouvidos, e aos ouvidos de todo o povo.
8 Daga farko fari annabawan da suka riga ka da ni sun yi annabcin yaƙi, masifa da annoba a kan ƙasashe masu yawa da kuma manyan mulkoki.
8 Os profetas que existiram antes de mim e antes de ti, desde a antiguidade, profetizaram contra muitas regiões, e contra grandes reinos, sobre guerra, e mal, e peste.
9 Amma annabin da ya yi annabcin salama shi za a ɗauka a matsayin wanda Ubangiji ya aika in har abin da ya furta ya zama gaskiya.”
9 O profeta que profetizar paz, quando a palavra do profeta se cumprir, então será o profeta conhecido, que o SENHOR verdadeiramente o enviou.
10 Sai annabi Hananiya ya cire karkiya daga wuyar annabi Irmiya ya karya ta,
10 Então Hananias, o profeta, tirou o jugo do pescoço do profeta Jeremias, e o quebrou.
11 ya ce a gaban dukan mutane, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘A haka zan karya karkiyar Nebukadnezzar sarkin Babilon daga wuyan dukan al’ummai a cikin shekaru biyu.’ ” Da wannan, annabi Irmiya ya yi tafiyarsa.
11 E Hananias falou na presença de todo o povo, dizendo: Assim diz o SENHOR: Dentro de dois anos completos, quebrarei o jugo de Nabucodonosor, rei de Babilônia, do pescoço de todas as nações. E o profeta Jeremias tomou o seu caminho.
12 Ba a daɗe ba bayan annabi Hananiya ya karya karkiya daga wuyan annabi Irmiya, sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
12 Então a palavra do SENHOR veio a Jeremias, o profeta, depois que Hananias, o profeta, quebrou o jugo do pescoço do profeta Jeremias, dizendo:
13 “Je ka faɗa wa Hananiya cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka karya karkiyar katako, amma a wurinsa za ka sami karkiyar ƙarfe.
13 Vai e fala a Hananias, dizendo: Assim diz o SENHOR: Tu quebraste os jugos de madeira, mas tu lhes farás jugos de ferro.
14 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa zan sa karkiyar ƙarfe a wuyan dukan waɗannan al’ummai don in sa su bauta wa Nebukadnezzar sarkin Babilon, za su kuwa bauta masa. Zan ma sa shi ya mallaki namun jeji.’ ”
14 Porque assim diz o SENHOR dos Exércitos, o Deus de Israel: Eu coloquei um jugo de ferro sobre o pescoço de todas estas nações, para que elas possam servir a Nabucodonosor, rei de Babilônia. E elas o servirão, e eu também lhe dei os animais do campo.
15 Sa’an nan annabi Irmiya ya ce wa annabi Hananiya, “Ka saurara, Hananiya! Ubangiji bai aike ka ba, duk da haka ka lallashe wannan al’umma su dogara ga ƙarya.
15 Então disse o profeta Jeremias ao profeta Hananias: Ouve agora, Hananias: O SENHOR não te enviou, porém tu fazes este povo confiar em uma mentira.
16 Saboda haka, ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Ina shirin kawar da kai daga fuskar duniya. A wannan shekara za ka mutu, domin ka yi wa’azin tawaye a kan Ubangiji.’ ”
16 Portanto assim diz o SENHOR: Eis que te expulsarei da face da terra. Este ano tu morrerás, porque ensinaste rebelião contra o SENHOR.
17 A wata na bakwai na wannan shekara, annabi Hananiya ya mutu.
17 Assim o profeta Hananias morreu no mesmo ano, no sétimo mês.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Jeremias 28, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.