Jó 26

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA)

1 Sai Ayuba ya amsa,

2 “Yadda ka taimaki marar ƙarfi!

3 Ka ba marar hikima shawara!

4 Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu?

5 “Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye

6 Mutuwa tsirara take a gaban Allah;

7 Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari;

8 Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa,

9 Ya rufe fuskar wata,

10 ya zāna iyakar fuskar ruwa

11 Madogaran sama sun girgiza,

12 Da ikonsa ya kwantar da teku;

13 Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau

14 Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Jó 26, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.