1 Sa’an nan Ayuba ya amsa,
2 “Ko a yau, ina kuka mai zafi;
3 Da a ce na san inda zan same shi;
4 Zan kai damuwata wurinsa
5 Zan nemi in san abin da zai ce mini,
6 Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma?
7 Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa,
8 “Amma in na je gabas, ba ya wurin;
9 Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa;
10 Amma ya san hanyar da nake bi;
11 Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa;
12 Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba;
13 “Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi?
14 Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini,
15 Shi ya sa na tsorata a gabansa;
16 Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi;
17 Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba,