Gênesis 9

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Sa’an nan Allah ya sa wa Nuhu da ’ya’yansa maza albarka, yana ce musu, “Ku haifi ’ya’ya, ku ƙaru, ku kuma cika duniya.
1 E Deus abençoou Noé e seus filhos, e lhes disse: Sede frutíferos e multiplicai-vos, e reabasteça a terra.
2 Dukan namun jeji da dukan tsuntsayen sama da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa, da dukan kifayen teku, za su riƙa jin tsoronku, suna fargaba. An sa su a cikin hannuwanku.
2 E o temor de vós e o pavor de vós estará sobre todo animal da terra, e sobre toda ave do céu, sobre tudo que se move sobre a terra, e sobre todos os peixes do mar; em vossas mãos eles foram entregues.
3 Kome da yake da rai wanda yake tafiya, zai zama abincinku. Kamar yadda na ba ku kowane irin ganye, haka na ba ku kome da kome.
3 Toda coisa viva que se move será por alimento para vós; assim como a erva verde, eu vos tenho dado todas as coisas.
4 “Akwai abu ɗaya da ba za ku ci ba, wato, nama wanda jininsa yake cikinsa tukuna.
4 Mas a carne com a sua vida, que é o sangue dela, não comereis.
5 Game da jinin ranka kuwa lalle zan bukaci lissafi. Zan bukaci lissafi daga kowane dabba. kuma daga kowane mutum, shi ma zan bukaci lissafi game da ran ɗan’uwansa.
5 E, certamente, vosso sangue das vossas vidas eu requererei; da mão de todo animal requererei, e da mão do homem, e da mão de todo irmão do homem requererei a vida do homem.
6 “Duk wanda ya zub da jinin mutum,
6 Quem assim derramar o sangue do homem, pelo homem seu sangue será derramado, pois à imagem de Deus ele fez o homem.
7 Amma ku, ku yi ta haihuwa, ku ƙaru; ku yaɗu a duniya, ku yi yawa a bisanta.”
7 E vós, sede fecundos e multiplicai-vos, povoai abundantemente a terra, e multiplicai-vos nela.
8 Sai Allah ya ce wa Nuhu da ’ya’yansa,
8 E Deus falou a Noé, e a seus filhos com ele, dizendo:
9 “Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
9 E eu, eis que eu estabeleço meu pacto convosco, e com vossa semente depois de vós,
10 da kowace halitta mai rai wadda ta kasance tare da kai; wato, tsuntsaye da dabbobin gida da kuma dukan namun jeji, duk dai iyakar abin da ya fita daga jirgin; wato, kowane mai rai na duniya.
10 e com toda criatura vivente que está convosco, das aves, do gado e de todo animal da terra convosco; de todos os que saem da arca, a todo animal da terra.
11 Na kafa alkawarina da ku, ba za a ƙara hallaka dukan rayuka da ambaliyar ruwa ba; ba za a ƙara yin ambaliya don a hallaka duniya ba.”
11 E eu estabelecerei o meu pacto convosco; não será mais destruída toda carne pelas águas de um dilúvio, nem haverá mais dilúvio para destruir a terra.
12 Allah ya kuma ce, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na yi tsakanina da ku, da kowace halitta tare da ku; alkawari na dukan zamanai masu zuwa.
12 E Deus disse: Este é o sinal do pacto que fiz entre mim e vós, e toda criatura vivente que está convosco, para as gerações perpétuas.
13 Na sa bakan gizona cikin gizagizai, shi ne kuwa zai zama alamar alkawari tsakanina da duniya.
13 Eu ponho o meu arco na nuvem, e isto será por sinal do pacto entre mim e a terra.
14 Duk sa’ad da na kawo gizagizai a bisa duniya, bakan gizo kuma ya bayyana a ciki gizagizan,
14 E acontecerá, quando eu trouxer uma nuvem sobre a terra, que o arco será visto na nuvem.
15 zan tuna da alkawari tsakanina da ku da kuma dukan halittu masu rai na kowane iri. Ruwa ba zai sāke yin ambaliyar da za tă hallaka dukan masu rai ba.
15 E eu lembrarei do meu pacto, que está entre mim e vós e toda criatura vivente de toda a carne; e as águas não mais se tornarão um dilúvio para destruir toda a carne.
16 Duk sa’ad da bakan gizo ya bayyana cikin gizagizan, zan gan shi in kuma tuna da madawwamin alkawari tsakanin Allah da dukan halittu masu rai, na kowane iri a duniya.”
16 E o arco estará na nuvem; e eu olharei para ele, para que eu me lembre do pacto eterno entre Deus e toda criatura vivente de toda carne que está sobre a terra.
17 Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.”
17 E Deus disse a Noé: Este é o sinal do pacto, que eu estabeleci entre mim e toda carne que está sobre a terra.
18 ’Ya’yan Nuhu maza, waɗanda suka fito daga cikin jirgi, su ne, Shem, Ham da Yafet. (Ham shi ne mahaifin Kan’ana.)
18 E os filhos de Noé, que saíram da arca, foram: Sem, Cam e Jafé; e Cam é o pai de Canaã.
19 Waɗannan su ne ’ya’yan Nuhu maza uku, daga gare su ne kuma duniya za tă cika da mutane.
19 Estes são os três filhos de Noé; e por eles toda a terra foi povoada.
20 Nuhu, mutumin ƙasa, shi ne farko da ya fara yin gonar inabi.
20 E Noé começou a ser lavrador, e ele plantou uma vinha.
21 Sa’ad da ya sha ruwan inabin ya kuwa bugu, sai ya kwanta tsirara cikin tentinsa.
21 E ele bebeu do vinho, e ficou embriagado, e ele ficou desnudo dentro da sua tenda.
22 Ham, mahaifin Kan’ana ya ga tsiraici mahaifinsa, ya kuma faɗa wa ’yan’uwansa biyu a waje.
22 E Cam, o pai de Canaã, viu a nudez de seu pai, e contou a seus dois irmãos que estavam fora.
23 Amma Shem da Yafet suka ɗauki mayafi, suka shimfiɗa a kafaɗarsu, sa’an nan suka shiga suna tafiya da baya har zuwa inda mahaifinsu yake kwance, suka rufe tsiraicinsa. Suka kau da fuskokinsu domin kada su ga tsiraicin mahaifinsu.
23 E Sem e Jafé tomaram uma capa, e a puseram sobre os seus ombros, e viraram para trás, e cobriram a nudez de seu pai; e suas faces estavam viradas para trás, e eles não viram a nudez de seu pai.
24 Sa’ad da Nuhu ya farka daga buguwarsa ya kuma gane abin da ƙarami ɗansa ya yi,
24 E Noé despertou de seu vinho, e soube o que seu filho mais novo havia feito a ele.
25 sai ya ce,
25 E ele disse: Amaldiçoado seja Canaã; servo de servos ele será para seus irmãos.
26 Ya kuma ce,
26 E ele disse: Abençoado seja o SENHOR Deus de Sem; e Canaã será o seu servo.
27 Allah yă ƙara fāɗin ƙasar Yafet;
27 E Deus alargará Jafé, e ele habitará nas tendas de Sem; e Canaã será o seu servo.
28 Bayan ambaliyar, Nuhu ya yi shekaru 350.
28 E Noé viveu, depois do dilúvio, trezentos e cinquenta anos.
29 Gaba ɗaya dai, Nuhu ya yi shekara 950, sa’an nan ya mutu.
29 E todos os dias de Noé foram novecentos e cinquenta anos, e ele morreu.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Gênesis 9, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.