Gênesis 11

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 To, a lokacin, yaren mutanen duniya ɗaya ne, maganarsu kuma ɗaya ce.
1 E toda a terra era de uma língua, e de uma fala.
2 Yayinda mutane suke ta yin ƙaura zuwa gabas, sai suka sami fili a Shinar, suka zauna a can.
2 E aconteceu que, eles viajando do leste, acharam uma planície na terra de Sinar, e eles habitaram ali.
3 Suka ce wa juna, “Ku zo, mu yi tubula, mu gasa su sosai.” Suka yi amfani da tubula a maimakon duwatsu, kwalta kuma a maimakon laka.
3 E eles disseram uns aos outros: Vamos, façamos tijolos e queimemo-los. E eles tiveram tijolos por pedra, e betume por argamassa.
4 Sa’an nan suka ce, “Ku zo, mu gina wa kanmu birni da hasumiyar da za tă kai har sammai, domin mu yi wa kanmu suna, don kada mu warwatsu ko’ina a doron ƙasa.”
4 E eles disseram: Vamos, edifiquemos para nós uma cidade e uma torre, cujo topo possa alcançar o céu. E façamos para nós um nome, para que não sejamos espalhados sobre a face de toda a terra.
5 Sai Ubangiji ya sauko don yă ga birni da kuma hasumiyar da mutanen suke gini.
5 E o SENHOR desceu para ver a cidade e a torre que os filhos dos homens edificavam.
6 Ubangiji ya ce, “Ga su, su jama’a ɗaya ce, su duka kuwa harshensu guda ne. Wannan kuwa masomi ne kawai na abin da za su iya yi, babu kuma abin da suka yi shirya yi da ba za su iya yi ba.
6 E o SENHOR disse: Eis que o povo é um, e todos eles têm uma língua. E isto eles começam a fazer, e agora nada lhes será restrito, do que eles imaginam fazer.
7 Zo, mu sauka, mu rikitar da harshensu don kada su fahimci juna.”
7 Vamos, desçamos, e ali confundamos a língua deles, para que eles não possam entender a fala uns dos outros.
8 Saboda haka Ubangiji ya watsar da su daga wurin zuwa ko’ina a doron ƙasa, suka kuwa daina gina birnin.
8 Assim, o SENHOR os espalhou dali sobre a face de toda a terra; e eles deixaram de edificar a cidade.
9 Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.
9 Por isso, o nome dela é chamado Babel; porque o SENHOR ali confundiu a língua de toda a terra. E a partir dali o SENHOR os espalhou sobre a face de toda a terra.
10 Wannan shi ne labarin Shem.
10 Estas são as gerações de Sem: Sem tinha cem anos de idade, e gerou Arfaxade dois anos depois do dilúvio.
11 Bayan ya haifi Arfakshad, Shem ya yi shekara 500, ya haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
11 E Sem viveu, depois que gerou Arfaxade, quinhentos anos, e gerou filhos e filhas.
12 Sa’ad da Arfakshad ya yi shekara 35, sai ya haifi Shela.
12 E Arfaxade viveu trinta e cinco anos, e gerou Salá.
13 Bayan ya haifi Shela kuwa, Arfakshad ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
13 E Arfaxade viveu, depois que gerou Salá, quatrocentos e três anos, e gerou filhos e filhas.
14 Sa’ad da Shela ya yi shekaru 30, sai ya haifi Eber.
14 E Salá viveu trinta anos, e gerou Éber.
15 Bayan ya haifi Eber, Shela ya yi shekara 403, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
15 E Salá viveu, depois que gerou Éber, quatrocentos e três anos, e gerou filhos e filhas.
16 Sa’ad da Eber ya yi shekaru 34, sai ya haifi Feleg.
16 E Éber viveu trinta e quatro anos, e gerou Pelegue.
17 Bayan ya haifi Feleg, Eber ya yi shekara 430, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
17 E Éber viveu, depois que gerou Pelegue, quatrocentos e trinta anos, e gerou filhos e filhas.
18 Sa’ad da Feleg ya yi shekaru 30, sai ya haifi Reyu.
18 E Pelegue viveu trinta anos, e gerou Reú.
19 Bayan ya haifi Reyu, Feleg ya yi shekara 209, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
19 E Pelegue viveu, depois que gerou Reú, duzentos e nove anos, e gerou filhos e filhas.
20 Sa’ad da Reyu ya yi shekaru 32, sai ya haifi Serug.
20 E Reú viveu trinta e dois anos, e gerou Serugue.
21 Bayan ya haifi Serug, Reyu ya yi shekara 207, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
21 E Reú viveu, depois que gerou Serugue, duzentos e sete anos, e gerou filhos e filhas.
22 Sa’ad da Serug ya yi shekaru 30, sai ya haifi Nahor.
22 E Serugue viveu trinta anos, e gerou Naor.
23 Bayan ya haifi Nahor, Serug ya yi shekara 200, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
23 E Serugue viveu, depois que gerou Naor, duzentos anos, e gerou filhos e filhas.
24 Sa’ad da Nahor ya yi shekaru 29, sai ya haifi Tera.
24 E Naor viveu vinte e nove anos, e gerou Terá.
25 Bayan ya haifi Tera, Nahor ya yi shekara 119, ya kuma haifi waɗansu ’ya’ya maza da mata.
25 E Naor viveu, depois que gerou Terá, cento e dezenove anos, e gerou filhos e filhas.
26 Bayan Tera ya yi shekaru 70, sai ya haifi Abram, Nahor da Haran.
26 E Terá viveu setenta anos, e gerou Abrão, Naor e Harã.
27 Wannan ita ce zuriyar Tera.
27 Ora, estas são as gerações de Terá: Terá gerou Abrão, Naor e Harã, e Harã gerou Ló.
28 Yayinda mahaifinsa Tera yana da rai, Haran ya rasu a Ur ta Kaldiyawa, a ƙasar haihuwarsa.
28 E Harã morreu antes de seu pai Terá, na terra do seu nascimento, em Ur dos caldeus.
29 Abram da Nahor suka yi aure. Sunan matar Abram, Saira ne, sunan matar Nahor kuwa Milka; ita ’yar Haran ce, mahaifin Milka da Iska.
29 E Abrão e Naor tomaram esposas para si; o nome da esposa de Abrão era Sarai, e o nome da esposa de Naor era Milca, filha de Harã, pai de Milca e pai de Iscá.
30 Saira kuwa bakararriya ce, ba ta da yara.
30 Mas Sarai era estéril, e ela não tinha filhos.
31 Tera ya ɗauki ɗansa Abraham, jikansa Lot ɗan Haran, da surukarsa Saira, matar Abram, tare kuwa suka bar Ur ta Kaldiyawa, don su tafi Kan’ana. Amma sa’ad da suka zo Haran sai suka zauna a can.
31 E Terá tomou Abrão, seu filho, e Ló, filho de Harã, filho de seu filho, e a Sarai, sua nora, esposa de seu filho Abrão, e saiu com eles de Ur dos caldeus para ir à terra de Canaã; e eles vieram até Harã e habitaram ali.
32 Tera yi shekaru 205, ya kuma mutu a Haran.
32 E os dias de Terá foram duzentos e cinco anos; e morreu Terá em Harã.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Gênesis 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.