Ezequiel 5
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 “Yanzu, ɗan mutum, ka ɗauki takobi mai kaifi ka kuma yi amfani da shi kamar rezan mai aski don askin kanka da gemunka. Sa’an nan ka ɗauki ma’auni ka kuma raba gashin.
1 E tu, filho do homem, toma uma faca afiada, toma uma navalha de barbeiro, e faze-a passar sobre a tua cabeça e sobre a tua barba; então toma uma balança de pesar, e divide o cabelo.
2 Sa’ad da kwanakin ƙawanyarka sun ƙare, sai ka ƙone kashi ɗaya bisa uku na gashin da wuta a cikin birnin. Ka ɗauki kashi ɗaya bisa uku ka yayyanka shi da takobi kewaye da birnin. Ka kuma watsar da kashi ɗaya bisa uku a iska. Gama zan fafare su da takobin da aka zāre.
2 Tu queimarás com fogo uma terça parte, no meio da cidade, quando os dias do cerco se cumprirem; e tu tomarás uma terça parte, e feri-la-ás ao redor com uma faca; e uma terça parte espalharás ao vento; e eu desembainharei uma espada atrás deles.
3 Amma ka ɗibi gashi kaɗan ka daure a shafin rigarka.
3 Tu também tomarás dali um pequeno número, e atá-los-ás às tuas saias.
4 Har yanzu, ka ɗibi kaɗan na waɗannan ka zuba su cikin wuta su kuma ƙone. Wuta zai bazu daga nan zuwa dukan gidan Isra’ila.
4 Então, toma deles novamente e lança-os no meio do fogo, e queima-os no fogo; pois dali sairá um fogo que entrará em toda a casa de Israel.
5 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Urushalima ce wannan, wadda na kafa a tsakiyar al’ummai, da ƙasashe kewaye da ita a ko’ina.
5 Assim diz o Senhor DEUS: Esta é Jerusalém; eu a coloquei no meio das nações e das terras que estão ao redor dela.
6 Duk da haka cikin muguntarta ta yi tayarwa a kan dokokina da ƙa’idodina fiye da al’ummai da ƙasashe kewaye da ita. Ta ƙi dokokina ba tă kuwa bi ƙa’idodina ba.
6 E ela mudou os meus juízos em perversidade, mais do que as nações, e os meus estatutos mais do que os países que estão ao redor dela; porque rejeitaram os meus juízos e os meus estatutos, e não andaram neles.
7 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce kin yi ƙin ji fiye da al’umman da suke kewaye da ke ba ki kuma bi ƙa’idodina ko ki kiyaye dokokina ba. Ba ki ma dace da matsayin al’umman da suke kewaye da ke ba.
7 Portanto, assim diz o Senhor DEUS: Porque multiplicastes mais do que as nações que estão ao redor de vós, e não andastes nos meus estatutos, nem guardastes os meus juízos, nem fizestes de acordo com os juízos das nações que estão ao redor de vós.
8 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce Ni kaina ina gāba da ke, Urushalima, kuma zan hukunta ki a gaban al’ummai.
8 Portanto, assim diz o Senhor DEUS: Eis que eu, eu mesmo, estou contra ti; e executarei juízos no meio de ti à vista das nações.
9 Saboda dukan gumakan banƙyamarki, zan yi abin da ban taɓa yi ba, ba kuwa zan ƙara yinsa ba.
9 E eu farei contigo o que nunca fiz, nem voltarei a fazer coisa semelhante, por causa de todas as tuas abominações.
10 Saboda haka a cikinki ubanni za su ci ’ya’yansu, ’ya’ya kuma za su ci ubanninsu. Zan hukunta ki zan kuma watsar da dukan waɗanda suke tsira da suke naki a iska.
10 Portanto, os pais comerão a seus filhos no meio de ti, e os filhos comerão a seus pais; e eu executarei juízos em ti, e a todos os teus remanescentes, eu espalharei a todos os ventos.
11 Saboda haka muddin ina a raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, domin kin ƙazantar da wuri mai tsarkina da dukan mugayen siffofinki da kuma ayyukanki masu banƙyama, ni kaina zan janye alherina; ba zan ji tausayinki ko in haƙura da ke ba.
11 Portanto, como eu vivo, diz o Senhor DEUS; certamente, porque tens contaminado o meu santuário com todas as tuas coisas detestáveis, e com todas as tuas abominações, por isso, eu também te diminuirei; nem meu olho poupará, nem terei pena alguma.
12 Kashi ɗaya bisa uku na mutanenki za su mutu da annoba ko su mutu da yunwa a cikinki; kashi ɗaya bisa uku takobi ne zai kashe su a waje da katangarki; kashi ɗaya bisa uku kuma zan watsar a iska in kuma fafare su da takobin da aka zāre.
12 Uma terça parte de ti morrerá com a peste, e com fome será consumida no meio de ti; e uma terça parte cairá pela espada ao redor de ti; e eu espalharei uma terça parte a todos os ventos, e desembainharei a espada atrás deles.
13 “Sa’an nan ne fushina zai huce hasalata a kanki kuma ta lafa, in kuma wartsake. Kuma sa’ad da na zuba fushina a kansu, a sa’an nan ne za su san cewa Ni Ubangiji na yi magana a cikin fushin kishina a kansu.
13 Assim, minha ira se cumprirá, e eu farei minha fúria descansar sobre eles, e me consolarei; e saberão que eu, o SENHOR, tenho falado isso no meu zelo, quando eu tiver cumprido a minha fúria neles.
14 “Zan mai da ki kufai da kuma abin dariya a cikin al’ummai kewaye da ke, a gaban dukan waɗanda suke wucewa.
14 Além disso, eu farei de ti lixo e vergonha entre as nações que estão ao redor de ti, à vista de todos os que passarem.
15 Za ki zama abin dariya da abin ba’a, kashedi da abin banrazana ga al’ummai kewaye da ke sa’ad da na hukunta ki cikin fushi da cikin hasala da kuma tsawatawa mai zafi. Ni Ubangiji na faɗa.
15 Então ele será uma vergonha e um escárnio, uma instrução e um espanto às nações que estão ao redor de ti, quando eu executar juízos em ti, na ira, e na fúria, e com repreensões furiosas. Eu, o SENHOR, tenho falado isso.
16 Sa’ad da na harbe ki da mugayen kibiyoyina da kuma kibiyoyi masu hallakarwa na yunwa, zan yi harbi don in kashe ki. Zan kawo ƙarin yunwa a kanki in kuma yanke tanadin abincinki.
16 Quando eu enviar sobre eles as malignas flechas da fome, que servirão para destruição deles, e as quais eu enviarei para vos destruir; e aumentarei a fome sobre vós, e vos quebrarei o báculo do pão.
17 Zan aika da yunwa da namun jeji a kanki, za su kuma bar ku ba ’ya’ya. Annoba da zub da jini za su ratsa cikinki, zan kuma kawo takobi a kanki. Ni Ubangiji na faɗa.”
17 Assim eu enviarei sobre vós a fome, e animais malignos, e eles te desolarão; e peste e sangue passarão por ti; e trarei a espada sobre ti. Eu, o SENHOR, tenho falado isso.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Ezequiel 5, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.