Ezequiel 38

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
1 E a palavra do SENHOR veio a mim, dizendo:
2 “Ɗan mutum, ka fuskanci Gog, na ƙasar Magog, babban sarkin Meshek da Tubal; ka yi annabci a kansa
2 Filho do homem, posiciona a tua face contra Gogue, terra de Magogue, o principal príncipe de Meseque e Tubal, e profetiza contra ele,
3 ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, ya Gog, babban sarkin Meshek da Tubal.
3 e dize: Assim diz o Senhor DEUS: Eis que eu sou contra ti, ó Gogue, principal príncipe de Meseque e de Tubal;
4 Zan juyar da kai, in sa ƙugiyoyi a muƙamuƙanka in fitar da kai tare da dukan sojojinka, dawakanka, mahayan dawakanka saye da makamai, da kuma jama’a mai girma masu riƙe da garkuwoyi manya da ƙanana, dukansu da takuba a zāre.
4 E, eu te virarei de volta, e colocarei anzóis nas tuas mandíbulas, e te trarei adiante, e a todo o teu exército, cavalos e cavaleiros, todos eles vestidos com todos os tipos de armadura, uma grande companhia com broquéis e escudos, todos manejando espadas;
5 Farisa, Kush da Fut za su kasance tare da su, duka riƙe da garkuwoyi da hulunan kwano,
5 a Pérsia, a Etiópia e a Líbia com eles; todos eles com escudo e elmo;
6 haka ma Gomer da dukan sojojinsa, da Bet Togarma daga can arewa tare da dukan sojojinsa, al’ummai masu yawa tare da kai.
6 Gômer e todas as suas tropas; a casa de Togarma, do extremo norte e todas as suas tropas, e muitas pessoas contigo.
7 “ ‘Ka shirya; ka kintsa, kai da dukan jama’arka da suka taru kewaye da kai, ka kuma zama mai ba su umarni.
7 Estejas tu preparado, e prepara-te a ti mesmo, tu e toda a tua companhia que está reunida para ti, e sê tu um guarda para eles.
8 Bayan kwanaki masu yawa za a kira ka. A shekaru masu zuwa za ka kai hari a ƙasar da ta farfaɗo daga yaƙi, wadda aka tattara mutanenta daga al’ummai masu yawa zuwa duwatsun Isra’ila, dā kango ne sosai. An fitar da su daga al’ummai, yanzu kuwa dukansu suna zama lafiya.
8 Depois de muitos dias serás visitado; nos últimos anos tu virás à terra que é trazida de volta da espada, e é juntada dentre muitas pessoas, contra os montes de Israel, que sempre foram desertos; mas é gerada dentre as nações, e habitarão seguramente todos eles.
9 Kai da dukan sojojinka da kuma al’ummai masu yawa da suke tare da kai za ku haura, kuna cin gaba kamar hadari; za ku zama kamar girgijen da yake rufewa ƙasa.
9 Tu subirás, e virás como uma tempestade, serás como uma nuvem para cobrir a terra, tu e todas as suas tropas, e muitas pessoas contigo.
10 “ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar, tunani zai shiga cikin zuciyarka za ka kuma ƙirƙiro muguwar dabara.
10 Assim diz o Senhor DEUS: E também virá a suceder, que ao mesmo tempo coisas virão à tua mente, e tu terás um mau pensamento,
11 Za ka ce, “Zan kai hari wa ƙasar da ƙauyukanta ba su da katanga; zan fāɗa wa mutanen da suke zamansu kurum cikin salama, dukansu suna zama babu katanga babu ƙofofi ko ƙyamare.
11 e dirás: Subirei à terra de aldeias não muradas; eu irei àqueles que estão em repouso, que habitam seguramente; todos eles habitando sem muros, e não tendo barras nem portões,
12 Zan washe in kwashe ganima in kuma juye hannuna gāba da kufai da aka sāke zaunar da mutanen da aka tattara daga al’ummai, masu yawan shanu da kayayyaki, masu zama a tsakiyar ƙasa.”
12 para tomar o despojo, e tomar a presa; para virar a tua mão sobre os lugares assolados que estão agora habitados, e sobre o povo que está reunido dentre as nações, o qual adquiriu gado e bens, que habitam no meio da terra.
13 Sheba da Dedan da ’yan kasuwar Tarshish da dukan ƙauyukanta za su ce maka, “Ka zo ka kwashe ganima ne? Ka tattara jama’arka don ka yi waso, ka kuma kwashe azurfa da zinariya, ka kwashe shanu da kayayyaki ka kuma ƙwace ganima mai yawa?” ’
13 Sebá e Dedã, e os mercadores de Társis, todos os seus jovens leões te dirão: És tu vindo para tomar o despojo? Ajuntaste a tua companhia para tomar a presa? Para carregar a prata e o ouro, para tomar o gado e os bens, para levar um grande despojo?
14 “Saboda haka ɗan mutum, ka yi annabci ka ce wa Gog, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar, sa’ad da mutanena Isra’ila suna zaman lafiya, ba za ka sani ba?
14 Portanto, filho do homem, profetiza e dize a Gogue: Assim diz o Senhor DEUS: No dia em que meu povo de Israel habitar seguramente, tu não o saberás?
15 Za ka zo daga wurinka a can arewa, kai da al’ummai masu yawa tare da kai, dukansu suna hawan dawakai, jama’a mai yawa, babbar runduna.
15 E virás do teu lugar, das partes do norte, tu e muitas pessoas contigo, todos eles montados sobre cavalos, uma grande companhia, e um poderoso exército;
16 Za ka ci gaba a kan mutanena Isra’ila kamar yadda girgijen yakan rufe ƙasa. A kwanaki masu zuwa, ya Gog, zan kawo ka, ka yi yaƙi da ƙasata, domin al’ummai su san ni sa’ad da na nuna kaina mai tsarki ta wurinka a gabansu.
16 e tu subirás contra o meu povo Israel, como uma nuvem, para cobrir a terra. Isso será nos últimos dias, e hei de trazer-te contra a minha terra, para que os pagãos possam me conhecer, quando eu for santificado em ti, ó Gogue, diante dos seus olhos.
17 “ ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ba kai ba ne na yi magana da kai a kwanakin dā ta wurin bayina annabawan Isra’ila? A lokacin sun yi annabci shekaru masu yawa cewa zan kawo ka, ka yaƙe su.
17 Assim diz o Senhor DEUS: És tu aquele de quem eu falei nos tempos antigos, pelos meus servos, os profetas de Israel, os quais profetizaram naqueles dias muitos anos, que te traria contra eles?
18 Ga abin da zai faru a ranar. Sa’ad da Gog ya fāɗa wa ƙasar Isra’ila, fushina mai zafi zai ƙuna, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
18 E acontecerá no mesmo tempo quando Gogue vier contra a terra de Israel, diz o Senhor DEUS, que a minha fúria subirá à minha face.
19 Cikin kishina da hasalata mai zafi zan furta cewa a wannan lokaci za a yi babbar girgizar ƙasa a ƙasar Isra’ila.
19 Porque no meu ciúme, e no fogo da minha ira eu falei: Certamente, naquele dia haverá grande tremor na terra de Israel,
20 Kifin teku, tsuntsayen sarari, namun jeji, kowace halitta mai rarrafe da kuma dukan mutane a duniya za su yi rawar jiki a gabana. Za a tumɓuke duwatsu, a ragargaza tsaunuka, kuma kowane bango zai fāɗi ƙasa.
20 de tal modo que os peixes do mar, e as aves do céu, e os animais do campo, e todas as coisas rastejantes que rastejam sobre a terra, e todos os homens que estão sobre a face da terra tremerão à minha presença; e os montes serão derrubados, e os lugares íngremes cairão, e todo muro cairá ao chão.
21 Zan kira takobi a kan Gog a dukan duwatsuna, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Kowane takobin mutum zai yi gāba da ɗan’uwansa.
21 Porque eu chamarei uma espada contra ele através de todos os meus montes, diz o Senhor DEUS; a espada de cada homem será contra seu irmão.
22 Zan yi hukunci a kansa da annoba da kuma zub da jini; zan yi ruwa mai yawa da ƙanƙara da kibiritu mai cin wuta a kansa da a kan sojojinsa da kuma a kan al’ummai masu yawa da suke tare da shi.
22 E contenderei contra ele com peste e com sangue; e choverei sobre ele, e sobre as suas tropas, e sobre as muitas pessoas que estão com ele, uma transbordante chuva e grandes pedras de granizo, fogo e enxofre.
23 Ta haka zan nuna girmana da kuma tsarkina, zan sanar da kaina a gaban al’ummai masu yawa. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.’
23 Assim, eu me engrandecerei e me santificarei, e serei conhecido aos olhos de muitas nações; e eles saberão que eu sou o SENHOR.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Ezequiel 38, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.