Ezequiel 11

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kawo ni ƙofar gidan Ubangiji wadda take fuskantar gabas. Can a mashigi zuwa ƙofar akwai mutum ashirin da biyar, na kuma ga a cikinsu akwai Ya’azaniya ɗan Azzur da Felatiya ɗan Benahiya, shugabannin jama’a.
1 Além disso, o Espírito me levantou, e me trouxe à porta leste da casa do SENHOR, a qual olha em direção ao leste; e eis à porta do portão vinte e cinco homens, entre os quais eu vi a Jaazanias, filho de Azur, e a Pelatias, filho de Benaia, príncipes do povo.
2 Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan su ne mutanen da suke ƙulla mugunta suna kuma ba da muguwa shawara a cikin wannan birni.
2 Então, ele me disse: Filho do homem, estes são os homens que maquinam o mal, e dão perverso conselho nesta cidade;
3 Suna cewa, ‘Lokaci bai yi kusa da za a gina gidaje ba? Wannan birni yana tukunyar dahuwa, mu ne kuwa naman.’
3 os quais dizem: Isso não está próximo; edifiquemos casas; esta cidade é o caldeirão, e sejamos a carne.
4 Saboda haka yi annabci a kansu; yi annabci, ɗan mutum.”
4 Portanto, profetiza contra eles; profetiza, ó filho do homem.
5 Sai Ruhun Ubangiji ya sauko a kaina, ya kuma faɗa mini in ce, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, haka kuke cewa, ya gidan Isra’ila, amma na san abin da yake a zuciyarku.
5 E o Espírito do SENHOR caiu sobre mim, e me disse: Fala: Assim diz o SENHOR: Assim haveis falado, ó casa de Israel, porque eu conheço as coisas que vêm à vossa mente, cada uma delas.
6 Kun kashe mutane da yawa a wannan birni kuka kuma cika titunanta da gawawwaki.
6 Multiplicastes os vossos mortos nesta cidade, e enchestes as suas ruas de mortos.
7 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa gawawwakin da kuka zubar a can su ne naman, wannan birni kuwa ita ce tukunya, amma zan kore ku daga cikinta.
7 Portanto, assim diz o Senhor DEUS: Vossos mortos, que vós deitastes no meio dela, esses são a carne, e esta cidade é o caldeirão; mas eu vos tirarei do meio dela.
8 Kuna jin tsoron takobi, kuma takobi ne zan kawo muku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
8 Temestes a espada, e eu trarei uma espada sobre vós, diz o Senhor DEUS.
9 Zan kore ku daga birnin in miƙa ku a hannuwan baƙi in kuma azabtar da ku.
9 E eu vos trarei para fora de seu meio, e vos entregarei nas mãos de estranhos, e executarei os meus juízos entre vós.
10 Za ku mutu ta wurin takobi, zan kuma hukunta ku a iyakokin Isra’ila. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
10 Caireis pela espada, e eu vos julgarei na fronteira de Israel; e sabereis que eu sou o SENHOR.
11 Wannan birni ba za tă zama muku tukunya ba, ba kuwa za ku zama nama a cikinta ba; zan hukunta ku a iyakokin Isra’ila.
11 Esta cidade não será o vosso caldeirão, nem vós sereis a carne no meio dela; mas eu vos julgarei na fronteira de Israel;
12 Za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji, gama ba ku bi ƙa’idodina ba balle ku kiyaye dokokina, amma kuka bi hanyoyin al’ummai kewaye da ku.”
12 e vós sabereis que eu sou o SENHOR, porque não andastes nos meus estatutos, nem executastes os meus juízos, mas fizestes segundo as maneiras dos pagãos que estão ao redor de vós.
13 Yanzu yayinda nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benahiya ya mutu. Sai na fāɗi rubda ciki na kuma yi kuka da babbar murya na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka raguwar Isra’ila ƙaƙaf ne?”
13 E sucedeu, quando eu profetizava, que Pelatias, filho de Benaia, morreu. Então, eu caí sobre a minha face, e clamei com alta voz, e disse: Ah! Senhor DEUS! Darás tu um fim total aos remanescentes de Israel?
14 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
14 Novamente, a palavra do SENHOR veio a mim, dizendo:
15 “Ɗan mutum, ’yan’uwanka, ’yan’uwanka waɗanda suke danginka na cikinka da kuma dukan gidan Isra’ila su ne waɗanda mutanen Urushalima suka ce, ‘Su ne da nisa daga Ubangiji; an ba mu wannan ƙasa ta zama mallakarmu.’
15 Filho do homem, teus irmãos, até teus irmãos, os homens de teu parentesco, e toda a casa de Israel completamente, são aqueles a quem os habitantes de Jerusalém disseram: Apartai-vos para longe do SENHOR; a nós esta terra é dada em possessão.
16 “Saboda haka ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ko da yake na kore su zuwa cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe, duk da haka na zama wuri mai tsarki a gare su a ƙasashen da suka tafi.’
16 Portanto, dize: Assim diz o Senhor DEUS: Embora eu os tenha lançado para longe entre os pagãos, e embora eu os tenha espalhado entre as nações, ainda assim, eu serei para eles como um pequeno santuário, nas regiões para onde eles virão.
17 “Saboda haka, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan tattaro ku daga al’ummai in kuma dawo da ku daga ƙasashen da aka warwatsa ku, zan kuwa sāke mayar muku da ƙasar Isra’ila.’
17 Portanto, dize: Assim diz o Senhor DEUS: Hei de ajuntar-vos do meio do povo, e vos reunirei fora das nações onde fostes espalhados, e vos darei a terra de Israel.
18 “Za su dawo gare ta su kawar da dukan mugayen siffofi da gumaka masu banƙyama.
18 E eles virão ali, e tirarão todas as suas coisas detestáveis dela e todas as suas abominações.
19 Zan ba su zuciya ɗaya in kuma sa sabon ruhu a cikinsu; zan fid da zuciyar dutse daga gare su in kuma ba su zuciya ta nama.
19 E eu lhes darei um só coração, e colocarei um novo espírito dentro de vós; e tomarei o coração de pedra para fora da sua carne, e lhes darei um coração de carne;
20 Sa’an nan za su bi ƙa’idodina su kuma yi hankali ga kiyaye dokokina. Za su zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnsu.
20 para que eles possam andar nos meus estatutos, e guardar as minhas ordenanças, e cumpri-las; e eles serão o meu povo, e eu serei o seu Deus.
21 Amma game da waɗanda zukatansu suka karkata ga bin mugayen siffofi da gumakan banƙyama, zan sāka musu gwargwadon ayyukansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
21 Mas, quanto àquele cujo coração andar segundo o coração das suas coisas detestáveis, e as suas abominações, eu recompensarei o seu caminho sobre suas próprias cabeças, diz o Senhor DEUS.
22 Sa’an nan kerubobi, tare da da’irori kusa da su, suka buɗe fikafikansu, ɗaukakar Allah kuwa tana a bisansu.
22 Então, os querubins elevaram as suas asas, e as rodas do lado deles; e a glória do Deus de Israel estava sobre eles.
23 Ɗaukakar Ubangiji ta haura daga cikin birnin ta sauka a bisa dutse gabas da shi.
23 E a glória do SENHOR subiu do meio da cidade; e ficou sobre o monte que está no lado leste da cidade.
24 Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma kawo ni ga masu zaman bauta a ƙasar Babilon cikin wahayin da Ruhun Allah ya bayar.
24 Em seguida, o Espírito me levantou, e me trouxe em visão pelo Espírito de Deus para dentro da Caldeia, para aqueles do cativeiro. Então, a visão que eu havia tido ascendeu de mim.
25 na kuwa faɗa wa masu zaman bautan dukan abin da Ubangiji ya nuna mini.
25 Então, eu falei àqueles do cativeiro todas as coisas que o SENHOR havia me mostrado.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Ezequiel 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.