Daniel 1
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 A Shekara ta uku ta mulki Yehohiyakim sarkin Yahuda, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya zo Urushalima ya kuma yi mata ƙawanya.
1 No terceiro ano do reinado de Jeoiaquim, rei de Judá, veio Nabucodonosor, rei de Babilônia, a Jerusalém e a sitiou.
2 Sai Ubangiji ya bashe Yehohiyakim sarkin Yahuda a hannunsa, tare da waɗansu kayayyakin haikalin Allah. Ya ɗauki waɗannan kayan zuwa cikin haikalin allahnsa a Babilon cikin ma’ajin gidan allahnsa.
2 E o Senhor deu Jeoiaquim, rei de Judá, em suas mãos, com parte dos vasos da casa de Deus, que ele levou para a terra de Sinar, para a casa do seu deus; e ele trouxe os vasos para a casa do tesouro do seu deus.
3 Sa’an nan sarkin ya umarci Ashfenaz, shugaban fadarsa yă kawo waɗansu daga cikin Isra’ilawan da suka fito daga gidan sarauta da kuma na fitattun mutane.
3 E o rei disse a Aspenaz, mestre dos seus eunucos, que trouxesse alguns dos filhos de Israel, e da semente do rei, e dos príncipes;
4 Matasa maza waɗanda ba su da wata naƙasa kuma kyawawa, hazikai ta kowace hanyar koyo, sanannu, masu saurin fahimtar abu, da kuma waɗanda suka cancanci su yi aiki a fadar sarki. Zai koya musu harshen Babiloniyawa da kuma littattafansu.
4 jovens em que não se encontrasse defeito, porém bem favorecidos, habilidosos em toda a sabedoria, e instruídos no conhecimento, e conhecedores da ciência, e tais que tivessem a habilidade para estar no palácio do rei, e aqueles a quem poderiam ensinar as letras e a língua dos caldeus.
5 Sarki kuma ya sa a ba su abinci da ruwan inabi kowace rana daga cikin abincin sarki. Za a koyar da su har shekaru uku, bayan haka kuma su shiga yin wa sarki hidima.
5 E o rei determinou para eles uma provisão diária de alimento do rei, e do vinho que ele bebia; assim seriam alimentados por três anos, para que ao fim destes pudessem estar diante do rei.
6 Daga cikin waɗannan da aka zaɓa akwai waɗansu daga Yahuda, Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya.
6 Ora, entre esses estavam os filhos de Judá: Daniel, Hananias, Misael e Azarias,
7 Sai sarkin fada ya raɗa musu sababbin sunaye, ga Daniyel ya raɗa masa Belteshazar; ga Hananiya ya raɗa masa Shadrak; ga Mishayel ya raɗa masa Meshak; ga Azariya kuma ya raɗa masa Abednego.
7 a quem o príncipe dos eunucos deu nomes; pois ele deu a Daniel o nome de Beltessazar; e a Hananias, Sadraque; e a Misael, Mesaque; e a Azarias, Abednego.
8 Amma Daniyel ya ƙudura a zuciyarsa ba zai ƙazantar da kansa da abinci da ruwan inabin sarki ba, sai ya tambayi sarkin fada don a ba shi izinin kada yă ƙazantar da kansa ta wannan hanya.
8 Porém Daniel propôs em seu coração que não se contaminaria com a porção do alimento do rei, nem com o vinho que ele bebia; então, pediu ao príncipe dos eunucos que ele não se contaminasse.
9 Sai Allah ya sa sarkin fada ya nuna masa tagomashi ya kuma ƙaunaci Daniyel,
9 Ora, Deus havia trazido Daniel ao favor e terno amor com o príncipe dos eunucos.
10 amma sai sarkin fada ya ce wa Daniyel, “Ina jin tsoron ranka yă daɗe, sarkina wanda ya sa a ba ku abinci da ruwan inabi. Me zai sa yă ga kuna ramewa fiye da sauran samari, tsaranku? Sarki zai sa a fille mini kai saboda ku.”
10 E o príncipe dos eunucos disse a Daniel: Eu temo o meu senhor, o rei, que determinou o teu alimento e a tua bebida. Pois, por que deveria ele ver nas vossas faces pior aparência do que nos jovens que são do seu tipo? Então vós me faríeis arriscar a minha cabeça diante do rei.
11 Sai Daniyel ya ce wa mai gadi wanda sarkin fada ya sa yă kula da Daniyel, Hananiya, Mishayel da Azariya,
11 Então disse Daniel a Melzar, a quem o príncipe dos eunucos havia estabelecido sobre Daniel, Hananias, Misael, e Azarias.
12 “Ina roƙonka ka gwada bayinka kwana goma. Kada ka ba mu kome sai kayan lambu mu ci da kuma baƙin ruwa mu sha.
12 Põe teus servos à prova, eu te suplico, por dez dias; e que nos deem legumes para comer, e água para beber.
13 Sa’an nan sai ka dubi fuskokinmu da na sauran samarin da suke ci daga abincin sarki; sa’an nan ka yi da bayinka bisa ga abin da ka gani.”
13 Então, que os nossos semblantes sejam contemplados diante de ti, e o semblante dos jovens que comem da porção do alimento do rei; e conforme tu vires, lidarás com os teus servos.
14 Sai ya amince da haka ya kuma gwada su har kwana goma.
14 Então ele lhes consentiu neste assunto, e os provou por dez dias.
15 A ƙarshen kwana goma sai aka ga fuskokinsu suna sheƙi, sun kuma yi ƙiba fiye da samarin da suke cin abinci irin na sarki.
15 E ao fim de dez dias, os seus semblantes aparentavam mais belos e mais gordos na carne do que os de todos os jovens que comeram a porção do alimento do rei.
16 Sai mai gadinsu ya janye abinci da ruwan inabi irin na sarki, ya ci gaba da ba su kayan lambu.
16 Então Melzar tirou-lhes a porção do alimento, e o vinho que eles deveriam beber, e deu-lhes legumes.
17 Ga samarin nan guda huɗu Allah ya ba su sani da ganewar dukan irin littattafai da kuma koyarwa. Daniyel kuma ya iya gane wahayi da kowane irin mafarki.
17 Quanto a estes quatro jovens, Deus lhes deu conhecimento e habilidade em todo o aprendizado e sabedoria; e Daniel tinha entendimento de todas as visões e sonhos.
18 A ƙarshen lokacin da sarki ya sa da za a kawo su ciki, sai sarkin fada ya gabatar da su ga Nebukadnezzar.
18 Ora, ao final dos dias que o rei tinha dito que deveria apresentá-los, o príncipe dos eunucos os trouxe perante Nabucodonosor.
19 Sarki kuwa ya yi magana da su, sai ya gano cewa babu wani kamar Daniyel, Hananiya, Mishayel da kuma Azariya; don haka sai suka shiga yi wa sarki hidima.
19 E o rei conversou com eles; e dentre todos eles, não achou ninguém como Daniel, Hananias, Misael e Azarias; portanto, eles permaneceram diante do rei.
20 A dukan al’amuran hikima da na fahimta wanda sarki ya tambaye su, ya tarar sun fi dukan masu sihiri da bokaye waɗanda suke cikin mulkinsa sau goma.
20 E em todas as questões de sabedoria e entendimento que o rei inquiriu deles, ele os considerou dez vezes melhores do que todos os magos e astrólogos que havia em todo o seu reino.
21 Daniyel kuwa ya kasance a nan har shekara ta farko ta mulkin sarki Sairus.
21 E Daniel continuou até o primeiro ano do rei Ciro.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Daniel 1, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.