Atos 9
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Ana cikin haka, Shawulu ya ɗage yana barazana yin kisa da tsananta wa almajiran Ubangiji. Sai ya je wurin babban firist
1 Baise Saul i Regah ana bai’ufununayah rouw morob isan menan bi’arakok. Imih na firis ukwarih biyah tit, fef tab auman tan Damaskas wanawanan Kou’ay Bar ta ta hai ukwarih hitaso’ob isan
2 ya roƙe shi ya ba shi wasiƙu zuwa majami’un Damaskus, don in ya sami wani a wurin wanda yake bin wannan Hanya, ko maza ko mata, yă kama su a matsayin ’yan kurkuku yă kai Urushalima.
2 ifefeyan, saise sabuw iyab Regah ana efamaim hima’ama orot o babin etei tafatumih tabow tan Jerusalem dibur taya.
3 Da ya yi kusa da Damaskus a kan hanyarsa, ba zato ba tsammani sai wani haske daga sama ya haskaka kewaye da shi.
3 Nati isan au Damaskas yen inan, na bar merar biyubin auman naniyan meyemeye marakaw marane namanamarabe bow sisibin roun roun etei e’arasib re,
4 Sai ya fāɗi a ƙasa ya kuma ji wata murya ta ce masa, “Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini?”
4 naatu me yan re rab, orot fanan nowar wabin su’ub eo “Saul, Saul aisim ayu irabu kubia’akiru?”
5 Shawulu ya yi tambaya ya ce, “Wane ne kai, ya Ubangiji?”
5 Saul ibatiy, “Regah o yait?” Orot fanan tit maiye iya’afut eo, “Ayu i Jesu o irabu kubia’akiru.
6 Yanzu ka tashi ka shiga cikin birnin, za a kuma gaya maka abin da dole za ka yi.”
6 Baise kumisir kwen bar merar gagamin kutit, nati’imaim boro hinao inanowar abisa boro inasinaf.”
7 Mutanen da suke tafiya tare da Shawulu suka rasa bakin magana; sun ji muryar amma ba su ga kowa ba.
7 Orot afa Saul bairi hinan hai tur sawar hinutanub hibat orot fanan hinowar, baise men yait ta ana yumat hi’itin.
8 Shawulu ya tashi daga ƙasa, amma sa’ad da ya buɗe idanunsa bai iya ganin wani abu ba. Saboda haka aka kama hannunsa aka yi masa jagora zuwa cikin Damaskus.
8 Saul me yan inu’in misir matan nuw, baise matan isukway men abisa ta itin, basit uman hibai hi’unawiy hin Damaskas hitit.
9 Kwana uku yana a makance, bai ci ba bai kuma sha kome ba.
9 Veya tounu na’atube matan ifim ma. Nati ana maramaim men kafa’imo bay ta eaan naatu harew tom.
10 A Damaskus kuwa akwai wani almajiri mai suna Ananiyas. Ubangiji ya kira shi a cikin wahayi ya ce, “Ananiyas!”
10 Baitumatumayan orot ta wabin Ananias Damaskas ma’am matan hibora’ah tainin tayowan Regah isan eafa’af fanan nowar, “Ananias!”
11 Ubangiji ya ce masa, “Je gidan Yahuda da yake a Miƙaƙƙen Titi ka yi tambaya ko akwai wani mutum daga Tarshish mai suna Shawulu, gama ga shi yana addu’a.
11 Regah eo, “Inabogaigiwas inan ef gagamin wabin mutufor imaim inatit naatu Judas ana baremaim Tarsus orot wabin Saul isan inibatiyih, i ma eyoyoyoban.
12 Cikin wahayi ya ga wani mutum mai suna Ananiyas ya zo ya sa hannuwansa a kansa don yă sāke samun ganin gari.”
12 Naatu Saul matan hibora’ah orot ta wabin Ananias itin narun umanamaim matan butubun nuwanuw maiyen itin.”
13 Ananiyas ya amsa ya ce, “Ubangiji, na ji labarin mutumin nan sosai da kuma duk lahanin da ya yi wa tsarkakanka a Urushalima.
13 Ananias iya’afut eo, “Regah sabuw moumurih na’in nati orot isan hio anowar, sawar kakafih maiyow o a sabuw Jerusalem hima’am isah sinaf.
14 Ga shi kuma ya zo nan da izinin manyan firistoci, don yă kama duk wanda yake kiran bisa sunanka.”
14 Naatu boun i firis ukwarih biyahine fair bai na iti Damaskas tit sabuw iyab o tekwakwafiri bow fatumen isan.”
15 Amma Ubangiji ya ce wa Ananiyas, “Je ka! Wannan mutum zaɓaɓɓen kayan aikina ne don yă kai sunana a gaban Al’ummai da sarakunansu da kuma a gaban mutanen Isra’ila.
15 Baise Regah iu, “O i boro inan anayabin ayu nati orot arubin isou nabowamih, wabu nab natit Ufun Sabuw, aiwob sabuw, naatu Israel sabuw wanawanahimaim nabosemor.
16 Zan nuna masa wahalar da dole zai sha saboda sunana.”
16 Naatu ayu taiyuwu boro ani’obaiy bai’akir gagamin na’in ayu wabu isan ni’akir.”
17 Sa’an nan Ananiyas ya tafi gidan ya kuma shiga ciki. Da ya sa hannuwansa a kan Shawulu, sai ya ce, “Ɗan’uwana Shawulu, Ubangiji, Yesu, wanda ya bayyana gare ka a kan hanya yayinda kake zuwa nan, ya aiko ni domin ka sāke gani a kuma cika ka da Ruhu Mai Tsarki.”
17 Basit Ananias misir in bar efan Regah eo’omaim tit naatu bar wanawanan run, uman Saul tafanamaim yara’ah eo, “Saul ayu taiu Regah Keriso efamaim o isa birerereb i ayu iyunu anan o mata nigewasin inanuw maiye, naatu Anun Kakafiyin niwani.
18 Nan da nan, sai wani abu kamar ɓawo ya fāɗo daga idanun Shawulu, ya kuma sāke iya ganin gari. Sai ya tashi aka kuma yi masa baftisma,
18 Naniyan meyemeye matan siy kanabinin na’atube ma’am hea’obow re, matan kubunai nuw maiye, naatu misir re bapataito bai.
19 bayan ya ci abinci, sai sāke samun ƙarfi.
19 Bay eaa ufunamaim ana fair matabir maiye bai.
20 Nan take ya fara wa’azi cikin majami’u cewa Yesu Ɗan Allah ne.
20 Saul misir mutufor in Kou’ay Bar run busuruf Jesu isan binan eo, “Jesu i turobe God Natun.”
21 Dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki suka ce, “Ba shi ne mutumin da ya tā-da-na-zaune-tsaye a kan masu kira bisa ga wannan sunan a Urushalima ba? Ba ya zo nan ne don yă kai su a matsayin ’yan kurkuku ga manyan firistoci ba?”
21 Sabuw etei hinowar hifofofor naatu hibabatiyih hio, “Orotoban iti Jerusalemamaim sabuw iyab Jesu wabinamaim hikwakwafir rouw himorob? Naatu iti’imaim nan ana’an i nati sawar ta’imon isan na, sabuw fatum bow na firis gagamin baitihimih?”
22 Duk da haka Shawulu ya yi ta ƙara ƙarfi, ya kuma rikitar da Yahudawan da suke zaune a Damaskus, ta wurin tabbatar musu cewa, Yesu shi ne Kiristi.
22 Baise Saul binan inan ana fair ra’at, Jew sabuw iyab Damaskas hima’am hai not botabir naatu i’obiyih Jesu i anababatun Keriso, iti na’at eo sabuw tur omih hikasiy.
23 Bayan kwanaki masu yawa, sai Yahudawa suka haɗa baki su kashe shi,
23 Fur bai’ab na’atube sasawar ufunamaim Jew sabuw hiru’ay Saul morob isan hiyakitifuw.
24 amma Shawulu ya sami labarin shirinsu. Dare da rana suka yi fakonsa a ƙofofin birnin don su kashe shi.
24 Baise abisa sinafumih hiyayakitifuw i hio nowar, fai mar i etawan awan hima’afut hima’am tatitit hita’asabunimih.
25 Amma almajiransa suka ɗauke shi da dare suka saukar da shi a cikin kwando ta taga a katanga.
25 Baise gugumin ta ana bai’ufununayah Saul kaifet wanawananamaim hiwan fur ana sou ta’amaim hiruru re.
26 Da ya zo Urushalima, ya yi ƙoƙarin shiga cikin almajiran amma dukansu suka ji tsoronsa, ba su gaskata cewa tabbatacce shi almajiri ba ne.
26 Saul na Jerusalem tit sinaftobon bai’ufununayah bairi baita’imonin isan. Baise bai’ufununayah i Saul isan hai bir ra’at, anayabin men hibitumatum Saul i turobe baitumatumayan ta matar ai en.
27 Amma Barnabas ya ɗauke shi ya kawo shi wurin manzanni. Ya gaya musu yadda Shawulu a kan hanyarsa ya ga Ubangiji kuma cewa Ubangiji ya yi magana da shi, da yadda a Damaskus ya yi wa’azi ba tsoro a cikin sunan Yesu.
27 Imaibo Barnabas na ibais bai in Tur Abarayah biyah tit, kubuna mi’itube efamaim Regah itin naatu Regah eo nowar. Ana binan fairin Jesu wabinamaim auman eo hinowar.
28 Saboda haka Shawulu ya zauna tare da su yana kai da kawowa a sake a cikin Urushalima, yana magana gabagadi a cikin sunan Ubangiji.
28 Naatu hibai bairi hima Jerusalem ana uman men sanet etei remor Regah wabinamaim binan.
29 Ya yi magana ya kuma yi muhawwara da Yahudawa masu jin Hellenanci, amma suka yi ƙoƙarin kashe shi.
29 Jew sabuw iyab Greek tur hio bairi hi’o hibas naatu rabin morob isan hiyakitifuw.
30 Sa’ad da ’yan’uwa suka sami labarin wannan, sai suka ɗauke shi zuwa Kaisariya suka aika da shi Tarshish.
30 Baise baitumatumayah afa tur hinowar basit, Saul hibai hire Caesarea hitit naatu au Tarsus hiyafar in.
31 Sa’an nan ikkilisiya ko’ina a Yahudiya, Galili da kuma Samariya ta sami salama. Ta yi ƙarfi; ta kuma ƙarfafa ta wurin Ruhu Mai Tsarki, ta ƙaru sosai tana rayuwa cikin tsoron Ubangiji.
31 Imaibo ekaleisia sabuw Judea, Galilee naatu Samaria wanawanahimaim etei tufuwamaim hima hiyasisir. Naatu Anun Kakafiyin ana baibaisamaim fair hibai naatu hai kou’ay busuruf wowab ra’at yen, Regah nanamaim kakaf auman hima.
32 Da Bitrus yake zazzaga ƙasar, sai ya je ya ziyarci tsarkakan da suke a Lidda.
32 Peter efan ta ta etei run tit ana sabuw itih remor inan, veya ta God ana sabuw iyab Lydda bar merar gagamin hima’ama bainanawanihimih in.
33 A can ya tarar da wani mutum mai suna Eniyas, shanyayye wanda yake kwance kan gado shekara takwas.
33 Nati’imaim orot ta wabin Aeneas, an uman murubin bai’etaw en gem yan inu’in kwamur etei eight sawar.
34 Sai Bitrus ya ce masa, “Eniyas, Yesu Kiristi ya warkar da kai. Tashi ka naɗe tabarmarka.” Nan da nan Eniyas ya tashi.
34 Basit Peter isan eo, “Aeneas Jesu Keriso o ebiyawasi kumisir, a ir kunu ku’abar.” Orot mar ta’imonamo misir.
35 Duk waɗanda suke zama a Lidda da Sharon suka gan shi suka kuma juyo ga Ubangiji.
35 Sabuw etei Lydda naatu Sharon wanawanan hima’am abisa matar hi’i’itin etei hitumatum naatu Regah isan hitatabir.
36 A Yoffa akwai wata almajira mai suna Tabita (a harshen Girik sunanta shi ne Dokas); ita mai aikin alheri ce kullum, tana kuma taimakon matalauta.
36 Joppa bar meraramaim babin ta wabin Tabitha, Greek fanahimaim i Dorcas. Iti babin i baitumatumayan ta mar etei gewasin esisinaf naatu yababan wairafih ebibaisih.
37 A lokacin nan ta yi rashin lafiya ta mutu, aka kuma yi wa gawarta wanka aka ajiye a wani ɗaki a gidan sama.
37 Nati ana veya’amaim sawow bai naatu morob biyan hisouw hibai hiyen bar tafantoro’ot hi’inuw.
38 Lidda yana kusa da Yoffa; saboda haka sa’ad da almajirai suka ji cewa Bitrus yana a Lidda, sai suka aiki mutum biyu wurinsa su roƙe shi cewa, “In ka yarda ka zo nan da nan!”
38 Joppa na Lydda titit i men ef yok, imih bai’ufununayah Joppa hima’am Peter na Lydda’amaim titit ana tur hinowar. Basit orot rou’ab hiyafarih hin hifefeyan hio, “Are Peter akokok saise inan biyai inatit, men inarubir.”
39 Sai Bitrus ya tafi tare da su, sa’ad da ya iso sai aka kai shi ɗakin saman. Duka gwauraye suka tsaya kewaye da shi, suna kuka suna nunnuna masa riguna da kuma waɗansu tufafin da Dokas ta yi yayinda take tare da su.
39 Basit Peter bobuna misir bairi hin, hina hitit hiyen bar awan yate tafan imaim hirun. Naatu kwafukwafur baibin etei hai faifuw Dorcas yawasin ma’am ana veya sakir bitih auman hibow hina hi’obaibiy hirerey auman hirun.
40 Bitrus ya fitar da su duka daga ɗakin; sa’an nan ya durƙusa ya yi addu’a. Da ya juya wajen matacciyar, sai ya ce, “Tabita, tashi.” Ta buɗe idanunta, ta ga Bitrus sai ta tashi zaune.
40 Peter sabuw etei iuwih ufun hitit, i sun yowen yoyoban imaibo eo, “Tabitha kumisir!” Babin matan nuw naatu nura’at Peter i’itin ana maramaim misir mare ma.
41 Ya kama ta a hannu ya taimake ta ta tsaya a ƙafafunta. Sa’an nan ya kira masu bi da kuma gwaurayen ya miƙa musu ita da rai.
41 Peter eof babin bai ibais misir bat, imaibo baitumatumayah naatu kwafukwafur isah eaf hina yawasin batabat i’obaiyih hi’itin.
42 Wannan ya zama sananne ko’ina a Yoffa, mutane da yawa kuma suka gaskata da Ubangiji.
42 Tur tasasar tit Joppa sabuw etei hinowar naatu moumurih na’in Regah hitumitum.
43 Bitrus ya zauna a Yoffa na ɗan lokaci tare da wani mai aikin fatu mai suna Siman.
43 Peter veya moumurih na’in Joppa’amaim orot wabin Simon ana baremaim hairi hima.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 9, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.