Atos 27
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Sa’ad da aka yanke shawara cewa za mu tashi a jirgin ruwa zuwa Italiya, sai aka danƙa Bulus da waɗansu ’yan kurkuku a hannun wani jarumin mai suna Juliyos, wanda yake na Bataliyar Babban Sarki.
1 Aki au Italy na’at na isan hinot hiyayabuna ufunamaim Paul naatu dibur sabuw afa bairi hibuwih Rome baiyowayah hai orot ukwarin babanamaim wabin Julius umanamaim hiya’i. Caesar baiyowayah orot hai kou’ay wabin Aiwob ana Baiyowayah. |alt="map" src="Paulrome.tif" size="col" ref="Acts 27.1"
2 Muka shiga jirgin ruwa daga Andiramitiyum wanda yake shirin tashi zuwa tasoshin da suke bakin tekun lardin Asiya, sai muka kama tafiya. Aristarkus, mutumin Makidoniya daga Tessalonika, yana tare da mu.
2 Aki wa tafaram Adaramitiamane na batabat abai, iti wa i Asia wanawanan awar etei run titamih nununuw abai. Masedonia orot wabin Aristakus ana tafaram Thessalonica i auman is ra’at bairi an.
3 Kashegari muka sauka a Sidon; Juliyos kuwa, cikin alheri ga Bulus, ya bar shi yă je wajen abokansa domin su biya masa bukatunsa.
3 Anan marto Sidon arun, Julius, Paul isan i igewasin, baibasit itin ana ofonah bainanawanihimih itih ana kokok abisa baibaisin isan iu.
4 Daga can kuma muka sāke kama tafiya muka zaga ta bayan tsibirin Saifurus saboda iska tana gāba da mu.
4 Nati’imaim atit maiye ana, baise yabat kufuti, imih aki wa abai ai kewakew Cyprus nuw sisibinamaim isinfafari anunuw an.
5 Sa’ad da muka ƙetare tekun da yake sassan gaɓar Silisiya da Famfiliya sai muka sauka a Mira ta Lisiya.
5 Anunuw anan i atit are Silisia naatu Pamfilia hai riy yan foun autubun arabon ana Maira arun Laisia wanawanan.
6 A can jarumin ya sami wani jirgin ruwan Alekzandariyan da za shi Italiya sai ya sa mu a ciki.
6 Nati’imaim Julius orot ukwarin Alexandria hai wa ta au Italy nununuw tita’ur, basit aki imaim yara’ahi.
7 Tafiyar ta ɗauki kwanaki da yawa muna yi kaɗan-kaɗan da ƙyar muka iso kusa da gaɓar Kinidus. Da iskar ta hana mu ci gaba, sai muka bi ta bayan tsibirin Kirit ɗaura da Salmone.
7 Veya moumurih maiyow efamaim aremor, yabat rabi auman awani ayey ana bar merar Sinidus anatabir. Baise yabat i ra’at men karam boro mutufor atanunuw, imih aki Kurit nuw isinfafari anunuw Samone sisibin rounane.
8 Muka ci gaba a gefen gaɓar da ƙyar har muka iso wani wurin da ake kira Kyakkyawan Mafaka, kusa da garin Laseya.
8 Kufuti auman awani tor rewarewan anunuw ana efan wabin Umabibin imaim atit, bar merar Lasea sisibinamaim Umabibin imaim arun.
9 An riga an ɓata lokaci da yawa, tafiya kuwa ta riga ta zama da hatsari domin a lokacin Azumi ya riga ta wuce. Saboda haka Bulus ya gargaɗe su,
9 Nati’imaim veya manin maiyow ama naatu busurufin maiye na isan yabat i ra’at re sakirafut. Anayabin gagar ana veya i mar etei notawiyen ana hiyuw ufunamaim ebubusuruf. Imih Paul imatnuwih eo,
10 ya ce, “Mutane, ina gani tafiyarmu za tă zama da masifa ta kuma kawo babbar hasara ga jirgin ruwan da kaya, da kuma ga rayukanmu ma.”
10 “Oro’orot ayu ai’itin it tanatit tananan i boro kakafin wan tanamara’at, wa boro nataseb, sawar etei boro tanisaroun naatu it auman boro tanamorob.”
11 Amma jarumin, a maimakon ya saurari abin da Bulus ya ce, sai ya bi shawarar matuƙi da kuma mai jirgin ruwan.
11 Baise baiyowayan hai orot gagamih Julius, Paul ana tur men nowar, baise wa ana kaifenayan, naatu wa matuwan abisa hio hai tur i’ufunun.
12 Da yake tashar jirgin ruwan ba tă dace a ci damina a can ba, yawanci suka ba yanke shawara cewa mu ci gaba da tafiya, da bege za mu kai Funis mu ci damina a can. Wannan tashar jirgin ruwa ne a Kirit, tana fuskantar kudu maso yamma da kuma arewa maso yamma.
12 Naatu nati awar wa rouwin rarab siba’u imaim ma isan men igewasin, imih orot etei hai kok i boro wa hitimtawiy takakaram na’at atarabon Phoenix imaim rarab siba’u atama. Phoenix awar i tafaram Kurit wanawanan naatu nati awar i gewasin anayabin umabibin oyaw na’atune veya ere’er boro ina’itin nare.
13 Da iska ta fara busowa daga kudu a hankali, sai suka yi tsammani sun sami abin da suke nema; saboda haka suka janye ƙugiyar jirgin ruwa suka bi ta gefen tsibirin Kirit.
13 Waruw kikimin gurufune tarsisin, orot hinotanot abisa hio i mamatar, imih aumor hitain hiyen naatu rarar hibora’aten Kurit dones sisibin akutitiy.
14 Ba a jima ba, sai ga wata guguwar iska mai ƙarfin da ake kira “’Yar arewa maso gabas,” ta buga daga tsibirin.
14 Baise men yok yabat gagamin wabin wowog oyawane babin re.
15 Iskar ta ci ƙarfin jirgin ruwan har ya kāsa fuskantar iskar; saboda haka muka sallamar mata tă yi ta tura mu.
15 Wa rab, aki bai kewakew run maiye isan abiwa’an men karam basit yabat wan amara’at atit are.
16 Da muka bi ta bayan wani ɗan tsibirin da ake kira Kauda, da ƙyar muka jawo ɗan ƙaramin jirgin kusa da jirgin.
16 Baise anunuw ana nuw kikimin wabin Kauda guruf na’atune bat aki sisibin umabibin isinfafari, naatu hifafair wa kikimin uranane atain yen,
17 Da mutanen suka jawo shi cikin babban jirgin ruwan, sai suka sa igiyoyi ta ƙarƙashin jirgin ruwan kanta don su ɗaɗɗaura shi. Don gudun kada a fyaɗa mu da yashin gaɓar Sirtis, sai suka saukar da ƙugiyar jirgin ruwan, suka bari aka yi ta tura jirgin haka.
17 murab hibow hikiktatan gaigiwas, wa afe’en baginayah yabat buwih run Libia dones yen yara’ahih hirouw hibir, basit rar hitaiyen hire wa bat earuw.
18 Haka muka yi ta shan bugun guguwar hadarin nan kashegari suka fara jajjefar da kayan da jirgin yake ɗauke da su a cikin teku.
18 Yabat i wan fus kubar rouw in marto, naatu wa afe’en sabuw sawar hibow hisrouruwen riy yan hire.
19 A rana ta uku, da hannuwansu suka jefar da kayan aikin jirgin ruwan a cikin teku.
19 Naatu veya baitaunin i wa ana sawar afa: rar, murab, koutataren, naatu boy i hibow taiyan hitaiyen hire.
20 Da dai aka yi kwana da kwanaki ba a ga rana ko taurari ba guguwar iska kuma ta ci gaba da bugowa, a ƙarshe muka fid da zuciya za mu tsira.
20 Tafaram etei gugum aki sumar, daman men a’itah veya manin maiyow yabat kutuw rouw inan aki etei akasiy yawas isan anotanot ai not etei sawar.
21 Bayan mutanen sun daɗe ba su ci abinci ba, Bulus ya miƙe tsaye a gabansu ya ce, “Mutane, da kun ji shawarata na kada ku tashi daga Kirit, da ba ku fāɗa wannan masifa da hasara ba.
21 Orot nati wa afe’en veya bai’ab ama yabat rarabi bay men yait ta eaan, Paul misir nah yan foun bat eo, “Oro’orot kwa gewasin ayu fanau kwatanowar Kurit tatama’am iti sawar boro men hita’af naatu boro men ta yababan tab.
22 Amma yanzu ina ƙarfafa ku ku yi ƙarfin hali, domin ba ɗayanku da zai rasa ransa; jirgin ruwan ne kaɗai zai hallaka.
22 Baise boun i kwa abifefeyani koufair kwanab, anayabin kwa orot etei boro men ta inamorobomih. Wa akisinamo boro natafofor na’unun.
23 Jiya da dare wani mala’ikan Allahn da nake nasa nake kuma bauta wa ya tsaya kusa da ni
23 Fai gugumin God ayu aru, naatu God ayu akwakwafir i ana tounamatar iyafar ayu sisibu’umaim bat,
24 ya ce, ‘Kada ka ji tsoro, Bulus. Lalle za ka tsaya a gaban Kaisar a yi maka shari’a; Allah kuma cikin alherinsa ya ba ka dukan rayukan mutanen da suke tafiya tare da kai.’
24 naatu iuwu, ‘Paul men inabir, o i boro Caesar nanamaim ubar hibit hinibabatiyi. God i ana kabeberamaim sabuw iti bairi wa afe’en kwanan hai yawas etei o umamaim ya, imih boro men yait ta namorob.’
25 Saboda haka ku yi ƙarfin hali, ku jama’a, gama gaskata Allah a kan cewa yadda aka faɗa mini ɗin nan, haka zai faru.
25 Imih oro’orot koufair kwanab! Anayabin ayu God abitumitum abisa eo anonowar na’atube boro nasinaf.
26 Duk da haka, dole a fyaɗa mu a wani tsibiri.”
26 Baise it i boro narabit tanan nuw ta ana donesamaim boro nayara’ahit.”
27 A dare na goma sha huɗu iska dai tana ta korarmu a Tekun Adiriyatik, wajen tsakar dare sai masu tuƙin jirgin suka zaci sun yi kusa da ƙasa.
27 Yabat rabi Mediterenean tor yan areremor fur rou’ab sawar veya 14 baib ana veya nati ana gugumin imaim wa afe’en baginayah naniyah hibaib aki i ana tafaram abiyubin.
28 Sai suka gwada zurfin ruwan suka ga ya kai ƙafa ɗari da ashirin. Bayan ɗan lokaci kaɗan suka sāke gwadawa suka ga zurfin ya kai ƙafa tasa’in.
28 Basit murab hibai aumor hi’utan hitaiy re taiy hifufufum ana fofonin i 40 metres naatu hima kafai naatu hifufun maiye hi’tin i 30 metres.
29 Don gudun kada a fyaɗa mu a kan duwatsu, sai suka saki ƙugiyoyin jirgin guda huɗu daga bayan jirgin suka yi fata gari ya waye.
29 Naatu hai bir i ra’at yabin yabat boro wa nab anan ar afe’en nayara’ah, imih aumor etei kwafe’en wa uranane hitaiyen hire naatu mar saise to isan hima hiyoyoban.
30 Cikin ƙoƙarin tserewa daga jirgin, sai masu tuƙin jirgin suka saukar da ɗan ƙaramin jirgin ruwan cikin tekun, suka yi kamar za su saki waɗansu ƙugiyoyi daga sashen gaba na babban jirgin ne.
30 Imaibo wa afe’en bowayah wa baihamiyin bihiramih hima hiyakitifuw. Naatu wa kafai hirufam harew yan hitaiy re, hitifuwen wa nanane aumor baitaiyin hitarouw hitanan i aunah hitanamih.
31 Sai Bulus ya ce wa jarumin da kuma sojojin, “In mutanen nan ba su tsaya a cikin jirgin nan ba, ba za ku tsira ba.”
31 Baise Paul baiyowayah hai orot ukwarin bobonawiyih naatu baiyowayah iuwih eo, “Iti wa afe’en bowayah wa afe’en men hinama’am na’at, kwa etei i men karam boro yawas kwanab.”
32 Sai sojojin suka yayyanke igiyoyin da suke riƙe da ɗan ƙaramin jirgin, suka bar shi ya bi ruwa.
32 Basit baiyowayah kaiy hibow wa kafai ana murab hi’afuw naatu hitumar e’aruw in.
33 Kafin gari ya waye Bulus ya roƙe su duka su ci abinci. Ya ce, “Kwana goma sha huɗu ke nan, kuna zama cikin zulumi kun kuma kasance ba abinci, ba ku ci kome ba.
33 Mar sibisib auman, Paul orot etei iuwih eo, “Kwa i bay kwanaa, anayabin bay en kwama’am boun fur rou’ab sawar naatu ya wanawanan i men abisa ta ema’am.
34 Ina roƙonku yanzu ku ci abinci. Kuna bukatarsa don ku rayu. Ba ɗayanku da zai rasa ko gashin kansa guda ɗaya.”
34 Imih abifefeyani bay kwanaa fair kwanab, arib boro men ta nata’uy nare nakasiyomih.”
35 Bayan da ya faɗi haka, sai ya ɗauki burodi ya yi godiya ga Allah a gabansu duka. Sa’an nan ya gutsuttsura ya fara ci.
35 Paul iti eo ufunamaim rafiy bai orot etei nahimaim God ana merar yi, imasib naatu busuruf eaan.
36 Dukansu kuwa suka sami ƙarfafawa, suka kuma ci abinci.
36 Etei hi’itin koufair hibai naatu etei’imak bay afa hibow yah hirutan.
37 Dukanmu a jirgin kuwa mutane 276 ne.
37 Naatu aki nati wa afe’en anan nai etei i 276.
38 Sa’ad da suka ci iyakar abin da suke so, sai suka rage nauyin jirgin ta wurin zubar da hatsin a cikin tekun.
38 Orot etei bay hi’aa yah biw ufunamaim, wheat nati wa afe’en hi’iuin hibow harew yan hitaiyen hire wa kerer.
39 Da gari ya waye, ba su gane ƙasar da suke ba, amma suka ga wani lungu da gaci mai yashi, sai suka yanke shawara su kai jirgin can in za su iya.
39 Mar totoririb ana veya wa afe’en baginayah dones men hi’inan, baise umabibin ana dones hi’itin naatu wa hibai hisinaftobon nati dones yen baitet ra’ahin isan hinunuw.
40 Da suka yanke ƙugiyoyin, sai suka bar su a cikin teku a lokaci guda kuma suka ɓalle maɗaurin abin juya jirgin. Sai suka tā da filafilan gaban jirgin daidai yadda iska za tă tura shi gaba, sa’an nan suka nufi gaci.
40 Wa ana aumor hi’afuw tai yan hi’in naatu gunig ana murab au ta’imon hirufam, imaibo rar hibora’ah wa bai aki au dones anunuw arun.
41 Amma jirgin ruwan ya shiga yashi ya kafe. Kan jirgin ya shiga cikin yashin ya kāsa motsi, sai jirgin ya fara farfashewa ta baya saboda haukan raƙuman ruwa.
41 Baise wa nunuw rur yabat rab mamay yan yen naatu yara’ah nanane re tatab bai’etaw isan men karam, naatu uranane yabat rab tagurugurus.
42 Sojojin suka yi niyya su kakkashe ’yan kurkukun don hana waninsu yă yi iyo yă tsere.
42 Baiyowayah dibur etei rouw morob isan hiyakitifuw, men hikok boro hitataiy dones hitayen hitabihir.
43 Amma jarumin ya so yă ceci ran Bulus, sai ya hana su aiwatar da niyyarsu. Ya kuma yi umarni duk waɗanda suka iya ruwa su fara fāɗawa zuwa gaci.
43 Baise baiyowayah hai orot gagamin i Paul tiyawas imih baiyowayah abisa hinot hio i eotanih, naatu iuwih eo, “O yait itaiy isoso’ob wan kukununuw kure kutaiy kwen dones kuyen.
44 Sauran kuma su bi katakai zuwa can ko kuma a kan tarkacen jirgin ruwan. Ta haka kowa ya kai bakin teku lafiya.
44 Naatu afa i boro uf hinare wa rab tatagurugurus rebarebah afe’eh hinayen hinataiy hinarun.” Aki iti na’atube asinaf etei yawasi ataiy an dones yan ayen men yait ta morob. Wa tafofor hire au dones tetataiy|alt="shipwrecked people making for shore" src="cn02045B.tif" size="col" loc="Act 27.44" copy="©1978 David C. Cook Publishing Co." ref="27.44"
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 27, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.