Atos 11
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs AAI
1 Manzanni da ’yan’uwa ko’ina a Yahudiya suka ji cewa Al’ummai ma sun karɓi maganar Allah.
1 Tur Abarayah naatu baitumatumayah Judea wanawanan Ufun Sabuw God ana tur hibaib isan tur hinowar.
2 Saboda haka sa’ad da Bitrus ya haura zuwa Urushalima, masu bin da suke da kaciya suka zarge shi
2 Imih Peter yena Jerusalem titit ana veya baitumatumayah hai ar afu’afuw himisir higam hio,
3 suka ce, “Ka je gidan mutanen da suke marasa kaciya ka kuwa ci tare da su.”
3 “O in Ufun Sabuw hai ar mo’oh tutufih bairi kwama kwa’aa kwatomatom iti ina.”
4 Bitrus ya fara yin musu bayani dalla-dalla yadda ya faru cewa,
4 Naatu Peter busuruf aneika abisa mamatar i kubuna hai tur eowen eo.
5 “Ina a birnin Yoffa ina addu’a, sai ga wahayi ya zo mini. Na ga ana sauko da wani abu kamar babban mayafi daga sama ta kusurwansa huɗu, ya kuma sauko inda nake.
5 “Veya ta Joppa ama ayoyoyoban ana maramaim matau hibora’ah sawar ta rar gagamin na’atube tainin kwafe’en marane hikuhamihamiy rena sisibu’umaim nutanub.
6 Na duba cikinsa na ga dabbobi masu ƙafa huɗu na duniya, da namun jeji, da masu ja da ciki, da kuma tsuntsayen sararin sama.
6 Ayu anunuwariy for yumatah ta ta a’itan, uma’ar, kok, uway naatu mamu aitah,
7 Sa’an nan na ji wata murya tana ce mini, ‘Bitrus, ka tashi. Ka yanka ka ci.’
7 basit orot ta fanan anowar iuwu eo, ‘Peter kumisir sawar iti kurouw ku’aa.’
8 “Na amsa na ce, ‘Sam, Ubangiji! Ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko marar tsabta ba.’
8 Baise ayu ao, ‘Regah men karam, anayabin bay kakafih naatu gubagub auman men kafa’imo awau’umaim narunamih.’
9 “Sai muryar daga sama ta yi magana sau na biyu, ta ce, ‘Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.’
9 Baise orot fanan iban maiye marane eafare eo, ‘Sawar abisa God kurereb gewasin eo, o men kakafin inarouw inao’omih.’
10 Wannan ya faru har sau uku, sa’an nan duk aka sāke ɗauke shi zuwa sama.
10 Sawar iti i mar tounu matar, basit yomaninamaim sawar tutufin etei matabir maiye in mar wanawanan run.
11 “Nan take sai ga mutum uku da aka aika wurina daga Kaisariya a tsaye a ƙofar gidan da nake.
11 Nati ana veya’amaim orot tounu Caesarea’ane ayu isou hiyafarih hina bar ama’ama imaim hitit.
12 Ruhu ya ce mini kada in yi wata-wata game da tafiya tare da su. Waɗannan ’yan’uwa guda shida su ma suka rako ni, muka kuwa shiga gidan mutumin.
12 Anun Kakafiyin iuwu bairi kwanan men inakwahir, naatu Joppa’ane taitu nah six hituru bairi an Caesarea atit naatu orot wabin Cornelius ana bar arun.
13 Ya kuma gaya mana yadda wani mala’ika ya bayyana a gidansa ya ce masa, ‘Ka aika zuwa Yoffa a kira Siman wanda ake ce da shi Bitrus.
13 Cornelius ana bar wanawanan Tounamatar mi’itube irerereb i’itin i ai tur eowen naatu tounamatar iu, ‘Orot afa iniyunih hinan Joppa orot wabin Simon Peter biyan hinatit.
14 Zai kawo maka saƙo wanda ta wurinsa kai da dukan iyalinka za ku sami ceto.’
14 Naatu i boro ayawas ana tur nab nan nao kwananowar, naatu nati turamaim o a nibur bairi naatu taituwa afa bairi kwama’am boro yawas kwanab.’
15 “Na fara magana ke nan, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauko musu yadda ya sauko mana a farko.
15 “Naatu ayu abusuruf ao anan ana maramaim Anun Kakafiyin re targabuwih, anamaim it tatar gabuwit na’atube.
16 Sa’an nan na tuna da abin da Ubangiji ya ce, ‘Yohanna ya yi baftisma da ruwa, amma za a yi muku baftisma daRuhu Mai Tsarki.’
16 Imaibo ayu Regah abisa eo i anot, ‘John i harewamaim bapataito it, baise kwa boro Anun Kakafiyinamaim bapataito kwanitih.’
17 To, in Allah ya ba su kyauta yadda ya ba mu, mu da muka gaskata da Ubangiji Yesu Kiristi, wane ni da zan yi hamayya da Allah?”
17 Imih iti i bebeyan, God siwar ta’imon Ufun Sabuw itih, it Regah Jesu Keriso tabitumitum ana maramaim bitit na’atube. Imih ayu yait God abisa sisinaf boro ata’otan?”
18 Sa’ad da suka ji haka, ba su ƙara yin faɗa ba, suka kuma ɗaukaka Allah, suna cewa, “To, fa, har Al’ummai ma Allah ya sa suka tuba zuwa rai.”
18 Iti tur hinonowar ana veya hai gamin sawar, God hibora’ara’ah hio, “Turobe. God Ufun Sabuw auman kakafih baihamiyen yawas bain isan hai ef botawiy itih.”
19 To, waɗanda suka warwatsu saboda tsananin da ya tashi a kan batun Istifanus suka tafi har Funisiya, Saifurus da kuma Antiyok, suna ba da saƙon ga Yahudawa kaɗai.
19 Biyababan bai’akir kakafin Stephen hirab momorob ana maramaim matar, baitumatumayah tarbounih hitit nanabin hin. Afa hin Fonisia, Cyprus, naatu Antioch imaim hitit Jew akisihimo isah tur gewasin hifaram.
20 Amma waɗansunsu kuwa, mutane daga Saifurus da Sairin, suka je Antiyok suka fara yi wa Hellenawa magana su ma, suna ba da labari mai daɗi game da Ubangiji Yesu.
20 Baise baitumatumayah afa Cyprus naatu Sairini hima’am hin Antioch hitit Ufun Sabuw auman isah hibinan tur gewasin Jesu Keriso isan hai tur hi’owen.
21 Hannun Ubangiji kuwa yana tare da su, mutane da yawan gaske kuwa suka gaskata suka juya ga Ubangiji.
21 Regah ana fair tafah mara’at hibinan sabuw moumurih na’in hitumatum Regah isan hitatabir.
22 Labari wannan abu ya kai kunnuwan ikkilisiya a Urushalima, sai suka aiki Barnabas zuwa Antiyok.
22 Abisa hisisinaf ana tur in Jerusalem ekaleisia hinowar, basit Barnabas hiyafar na Antioch tit.
23 Da ya iso ya kuma ga tabbacin alherin Allah, sai ya yi farin ciki ya kuma ƙarfafa su duka su tsaya da gaskiya cikin Ubangiji da dukan zukatansu.
23 Natitit ana maramaim God sabuw mi’itube bigegewasinih itih, basit yan sisir naatu koufair itih eo, dogor tutufin etei kwaniturobe Regah sisibinika kwanama.
24 Mutum ne nagari, cike da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, mutane masu yawan gaske kuwa suka juya ga Ubangiji.
24 Barnabas i orot gewasin, Anun Kakafiyin biyan karatan naatu ana baitumatum fairin, imih sabuw moumurih na’in bow hina Regah biyan hitit.
25 Sa’an nan Barnabas ya tafi Tarshish don yă nemi Shawulu,
25 Imaibo Barnabas Saul nuwihinamih in Tarsus tit.
26 sa’ad da ya same shi kuwa, sai ya kawo shi Antiyok. Ta haka shekara guda cur Barnabas da Shawulu suka yi suna taruwa da ikkilisiya, suka kuma koya wa mutane masu yawan gaske. A Antiyok ne aka fara kiran almajirai da suna Kirista.
26 Nuwih inanan baib ana maramaim nawiy hairi hina Antioch hitit, imaim kwamur ta’imon tutufin ekaleisia nati’imaim bairi hima. Naatu sabuw bai’ufununayah boubuh kou’ay gagamin na’in hi’obaibiyih. Imih bai’ufununayah tafaram Antioch imaim wab iti Kirisiyan teo imaim matar.
27 A wannan lokaci waɗansu annabawa sun zo Antiyok daga Urushalima.
27 Nati ana veya’amaim dinab orot afa Jerusalemane hina Antioch hitit.
28 Ɗaya daga cikinsu mai suna Agabus, ya miƙe tsaye ya yi annabci ta wurin Ruhu cewa za a yi yunwa mai tsanani wadda za tă bazu a dukan duniyar Romawa (Wannan ya faru a zamanin mulkin Kalaudiyus.)
28 Naatu dinab orot ta wabin Agabus Anun Kakafiyin ana fairamaim misir eo, “Baimar kakafin boro’omo tafaram wanawanan namatar.” Iti baimar i Claudius i’aiwob ma’ama ana veya’amaim matar.
29 Kowanne a cikin almajiran, gwargwadon azancinsa, ya yanke shawara ya ba da gudummawa ga ’yan’uwan da suke zama a Yahudiya.
29 Bai’ufununayah hai not hibogaigiwas i hai mour ana fofonin na’atube tuwahinah Judea hima’am baibaisih isan hio,
30 Haka kuwa suka yi, suka aika da kyautarsa wa dattawan ikkilisiyar ta hannu Barnabas da Shawulu.
30 naatu hisinaf. Imaibo Barnabas, Saul hairi umahimaim hiyafar hibai hin ai’in Jerusalem hima’am hitih.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar Atos 11, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.