2 Samuel 6

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Dawuda ya sāke tattara zaɓaɓɓun mutanen Isra’ila, dubu talatin.
1 Mais uma vez, Davi reuniu todos os homens escolhidos de Israel: trinta mil.
2 Shi, da dukan mutanensa suka tashi daga Ba’ala-Yahuda don su hauro da akwatin alkawarin Allah, wanda ake kira da SunanUbangiji Maɗaukaki, wanda yake zama a tsakanin kerubobin da suke a kan akwatin alkawarin.
2 E Davi se levantou, e foi com todo o povo que estava com ele a Baalim de Judá, para trazer de lá a arca de Deus, cujo nome é chamado pelo nome do SENHOR dos Exércitos que habita entre os querubins.
3 Suka ɗauko akwatin alkawarin Allah a sabuwar keken yaƙi, suka kawo shi daga gidan Abinadab, wanda yake bisa tudu. Uzza da Ahiyo, ’ya’yan Abinadab maza, suka bi da keken yaƙin da akwatin alkawarin Allah yake ciki suka bi da keken yaƙin
3 E eles colocaram a arca de Deus sobre uma carruagem nova, e a retiraram da casa de Abinadabe, que ficava em Gibeá; e Uzá e Aiô, os filhos de Abinadabe, conduziram a carruagem nova.
4 da akwatin alkawarin Allah yake ciki. Ahiyo kuwa yana tafiya a gaban Abinadab.
4 E eles o retiraram da casa de Abinadabe, que ficava em Gibeá, acompanhando a arca de Deus; e Aiô seguiu adiante da arca.
5 Dawuda da dukan gidan Isra’ila suka yi biki sosai da dukan ƙarfinsu a gaban Ubangiji, da waƙoƙi, da molaye, da garayu, da ganguna, da kacau-kacau da kuma kuge.
5 E Davi e toda a casa de Israel brincavam diante do SENHOR com toda sorte de instrumentos feitos de madeira de cipreste, também com harpas, e com saltérios, e com adufes, e com cornetas, e com címbalos.
6 Da suka kai masussukar Nakon, sai Uzza ya miƙa hannu don yă riƙe akwatin alkawarin Allah, gama shanun sun yi tuntuɓe.
6 E, quando chegaram à eira de Nacom, Uzá estendeu a sua mão até a arca de Deus e segurou-a; porque os bois a sacudiam.
7 Fushin Ubangiji kuwa ya ƙuna a kan Uzza domin aikin rashin bangirma, saboda haka Allah ya buge shi ya kuma mutu a can kusa da akwatin alkawarin Allah.
7 E a ira do SENHOR se acendeu contra Uzá, e Deus o feriu ali por causa do seu erro; e ali ele morreu junto à arca de Deus.
8 Ran Dawuda ya ɓace gama fushin Ubangiji ya ɓarke a kan Uzza. Shi ya sa har wa yau ana kira wurin Ferez Uzza.
8 E Davi ficou aborrecido, porque o SENHOR havia feito uma brecha sobre Uzá; e ele chamou o nome do lugar Perez-Uzá até este dia.
9 Dawuda ya ji tsoron Ubangiji a ranar, sai ya ce, “Yaya akwatin alkawarin Ubangiji zai iya zuwa wurina?”
9 E Davi teve medo do SENHOR naquele dia, e disse: Como a arca do SENHOR virá até mim?
10 Bai so yă ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji yă kasance tare da shi a Birnin Dawuda ba. A maimakon haka sai ya kai shi gidan Obed-Edom mutumin Gat.
10 Assim, Davi não quis remover a arca do SENHOR até ele, para dentro da cidade de Davi; no entanto, Davi carregou-a ao lado para dentro da casa de Obede-Edom, o geteu.
11 Akwatin Alkawarin Ubangiji ya kasance a gidan Obed-Edom mutumin Gat har tsawon wata uku, Ubangiji kuwa ya albarkace shi da dukan iyalinsa.
11 E a arca do SENHOR continuou na casa de Obede-Edom, o geteu, três meses; e o SENHOR abençoou Obede-Edom, e toda a sua casa.
12 To, sai aka faɗa wa Sarki Dawuda cewa, “Ubangiji ya sa wa gidan Obed-Edom albarka da dukan abin da yake da shi, saboda akwatin alkawarin Allah.” Saboda haka sai Dawuda ya gangara ya hauro da akwatin alkawarin Allah daga gidan Obed-Edom zuwa Birnin Dawuda da farin ciki.
12 E contaram ao rei Davi, dizendo: O SENHOR abençoou a casa de Obede-Edom, e tudo o que pertence a ele, por causa da arca de Deus. Então Davi foi e fez subir a arca de Deus da casa de Obede-Edom até a cidade de Davi com júbilo.
13 Sa’ad da waɗanda suke ɗaukan akwatin alkawarin Ubangiji suka yi tafiya taki shida, sai yă yi hadayar bijimi da saniya mai ƙiba.
13 E assim sucedeu que, quando aqueles que carregavam a arca do SENHOR haviam avançado seis passos, ele sacrificou bois e novilhos cevados.
14 Dawuda, sanye da efod lilin, ya yi ta rawa a gaban Ubangiji da dukan ƙarfinsa,
14 E Davi dançou diante do SENHOR com toda a sua força; e Davi estava cingido com um éfode de linho.
15 yayinda shi da dukan gidan Isra’ila suka hauro da akwatin alkawarin Ubangiji da sowa da kuma busar ƙahoni.
15 Assim, Davi e toda a casa de Israel fizeram subir a arca do SENHOR com brados e com o som de trombeta.
16 Sa’ad da akwatin alkawarin Ubangiji ya shiga Birnin Dawuda, sai Mikal ’yar Shawulu ta leƙa ta taga ta ga Dawuda sarki yana tsalle, yana rawa a gaban Ubangiji, sai ta rena shi a zuciyarta.
16 E quando a arca do SENHOR chegou dentro da cidade de Davi, Mical, a filha de Saul, olhou através de uma janela, e viu o rei Davi saltando e dançando diante do SENHOR; e ela o desprezou no seu coração.
17 Suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji, aka ajiye shi a inda aka shirya masa a cikin tentin da Dawuda ya shirya dominsa. Dawuda kuma ya miƙa hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama a gaban Ubangiji.
17 E eles trouxeram para dentro a arca do SENHOR, e a colocaram no seu lugar, no meio do tabernáculo que Davi havia armado para ela; e Davi ofereceu ofertas queimadas e ofertas de paz diante do SENHOR.
18 Bayan ya gama yin hadaya ta ƙonawa da hadaya ta salama, sai ya albarkaci mutane a cikin sunan Ubangiji Maɗaukaki.
18 E tão logo Davi tinha terminado de oferecer ofertas queimadas e ofertas de paz, ele abençoou o povo no nome do SENHOR dos Exércitos.
19 Sa’an nan ya rarraba abinci, da ƙosai, dabino, da waina ga kowane mutum a cikin dukan jama’ar Isra’ila, maza da mata. Dukan mutane kuwa suka watse zuwa gidajensu.
19 E ele repartiu entre todas as pessoas, até entre toda a multidão de Israel, tanto às mulheres, quanto aos homens, a cada um, um bolo de pão, e um bom pedaço de carne, e um frasco de vinho. Assim, todo o povo partiu, cada qual para sua casa.
20 Da Dawuda ya koma gida don yă sa wa gidansa albarka, sai Mikal ’yar Shawulu ta fito don tă tarye shi, sai ta ce, “Tabbas sarkin Isra’ila ya fiffita kansa yau, ya tuɓe a gaban bayinsa ’yan mata, kamar yadda duk marar kunya yakan yi!”
20 Então Davi retornou para abençoar sua casa. E Mical, a filha de Saul, saiu para se encontrar com Davi, e disse: Quão glorioso foi hoje o rei de Israel, que se descobriu hoje aos olhos das criadas dos seus servos, como um dos vãos companheiros vergonhosamente se descobre a si mesmo!
21 Dawuda ya ce wa Mikal, “Na yi rawana domin in girmama Ubangiji ne, wanda ya zaɓe ni a maimakon mahaifinki ko wani daga cikin dukan gidansa, shi ne kuma ya sa ni sarki a kan Isra’ila, mutanen Ubangiji, zan yi biki a gaban Ubangiji.
21 E Davi disse a Mical: Foi diante do SENHOR, que me escolheu diante do teu pai, e diante de toda a sua casa, para me estabelecer como soberano sobre o povo do SENHOR, sobre Israel; portanto eu quero me alegrar diante do SENHOR.
22 Zan ma mai da kaina abin reni fiye da haka, za a kuma zama abin reni a gare ki. Amma waɗannan bayi ’yan matan da kika yi magana a kai, za su gan ni da martaba.”
22 E, ainda serei mais vil do que isso, e serei humilde à minha própria vista; e das criadas das quais tu falaste, por elas serei tido em honra.
23 Mikal ’yar Shawulu kuwa ba tă haifi ɗa ba har mutuwarta.
23 Por isso, Mical, a filha de Saul, não teve filho até o dia da sua morte.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Samuel 6, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.