2 Reis 14
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 A shekara ta biyu ta mulkin Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila, Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya fara mulki.
1 No segundo ano de Jeoás, filho de Jeoacaz, rei de Israel, reinou Amazias, o filho de Joás, rei de Judá.
2 Ya zama sarki yana da shekaru ashirin da biyar, ya kuma yi mulki a Urushalima shekaru ashirin da tara. Sunan mahaifiyarsa Yehoyaddin, mutuniyar Urushalima.
2 Ele tinha vinte e cinco anos de idade quando começou a reinar; e reinou vinte e nove anos em Jerusalém. E o nome da sua mãe era Jeoadã de Jerusalém.
3 Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji, sai dai ba kamar kakansa Dawuda ba. A kome dai ya bi gurbin mahaifinsa Yowash.
3 E ele fez aquilo que era reto à vista do SENHOR, todavia não como Davi, o seu pai; ele fez segundo todas as coisas, como fez Joás, o seu pai.
4 Ba a dai kawar da masujadan kan tudu ba; mutane suka ci gaba da yin hadaya da ƙone turare a can.
4 Todavia, os lugares altos não foram removidos; até aquele momento o povo sacrificava e queimava incenso nos lugares altos.
5 Bayan masarauta ta kahu a hannunsa, sai ya kashe fadawan da suka kashe mahaifinsa sarki.
5 E sucedeu, tão logo o reino foi confirmado na sua mão, que ele matou os seus servos que haviam matado o rei, o seu pai.
6 Duk da haka bai kashe ’ya’yan masu kisan ba, bisa ga abin da yake a rubuce a Dokar Musa inda Ubangiji ya umarta, “Ba za a kashe iyaye saboda laifin ’ya’ya ba, ko kuma ’ya’ya saboda laifin iyayensu ba, kowa zai mutu don zunubansa.”
6 Porém os filhos dos assassinos ele não matou; segundo o que está escrito no livro da lei de Moisés, no qual o SENHOR ordenou, dizendo: Os pais não serão levados à morte pelos filhos, nem os filhos serão levados à morte pelos pais; mas cada homem será levado à morte pelo seu próprio pecado.
7 Shi ne kuma wanda ya ci mutanen Edom dubu goma a yaƙi, a Kwarin Gishiri, ya kuma ci Sela da yaƙi, ya ba ta suna Yokteyel, sunan da ake kiranta har wa yau.
7 Ele matou, de Edom, no vale do Sal, dez mil, e tomou Sela por guerra, e chamou o seu nome de Jocteel até este dia.
8 Sai Amaziya ya aika ’yan aika wurin Yehowash ɗan Yehoyahaz, ɗan Yehu, sarkin Isra’ila, yana tsokanarsa cewa, “Zo, mu sadu fuska da fuska.”
8 Então, Amazias enviou mensageiros a Jeoás, o filho de Jeoacaz, filho de Jeú, rei de Israel, dizendo: Vem, olhemo-nos um a face do outro.
9 Amma Yehowash sarkin Isra’ila ya mai da martani wa Amaziya sarkin Yahuda ya ce, “Wata ’yar ƙaya a kurmin Lebanon ta aika da saƙo wurin itacen al’ul a Lebanon cewa, ‘Ka ba ɗana ’yarka aure.’ Amma wani naman jeji ya zo ya tattake ƙayar.
9 E Jeoás, o rei de Israel, mandou dizer a Amazias, o rei de Judá: O cardo que estava no Líbano mandou dizer ao cedro que estava no Líbano: Dá a tua filha para o meu filho como esposa; e ali passava um animal selvagem que estava no Líbano, e pisoteou o cardo.
10 Tabbatacce ka ci Edom da yaƙi, yanzu kuwa kana ɗaga kai. To, ka gode da darajar da ka samu, amma ka zauna a gida! Don me kake neman faɗa kana neman fāɗuwarka da kuma ta Yahuda?”
10 Tu, na verdade, tens ferido a Edom, e o teu coração tem te exaltado; gloria-te disto, e detenha-te na tua casa; afinal por que mexerias com a tua dor, para que caias, de fato, tu, e contigo Judá?
11 Amma Amaziya bai saurara ba, saboda haka Yehowash sarkin Isra’ila ya kai masa hari. Shi da Amaziya sarkin Yahuda suka fuskanci juna a Bet-Shemesh.
11 Porém Amazias não quis ouvir. Portanto, Jeoás, rei de Israel, subiu; e ele e Amazias, rei de Judá, olharam na face um do outro em Bete-Semes, que pertence a Judá.
12 Isra’ila suka fatattaki Yahuda, kowa kuwa ya tsere zuwa gidansa.
12 E Judá foi derrotado por Israel; e fugiram, cada homem, para suas tendas.
13 Yehowash sarkin Isra’ila ya kama Amaziya sarkin Yahuda, ɗan Yowash, ɗan Ahaziya, a Bet-Shemesh. Sa’an nan Yehowash ya tafi Urushalima ya rushe katangar Urushalima daga Ƙofar Efraim har zuwa Ƙofar Kusurwa, ratarta ta kai wajen ƙafa ɗari shida.
13 E Jeoás, rei de Israel, pegou Amazias, rei de Judá, o filho de Joás, o filho de Acazias, em Bete-Semes, e veio até Jerusalém, e demoliu o muro de Jerusalém, desde o portão de Efraim, até ao portão da esquina, quatrocentos côvados.
14 Ya kwashi ɗaukan zinariya da azurfa da duk kayan da aka samu a haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan. Ya kuma kwashi bayi sa’an nan ya koma Samariya.
14 E ele tomou todo o ouro e prata, e todos os vasos que foram achados na casa do SENHOR, e nos tesouros da casa do rei, e reféns, e retornou a Samaria.
15 Game da sauran ayyukan mulkin Yehowash, abin da ya yi da kuma nasarorinsa, haɗe da yaƙinsa da Amaziya sarkin Yahuda, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
15 Ora, o restante dos atos de Jeoás, e tudo o que ele fez, e o seu poder, e a forma como ele lutou contra Amazias, rei de Judá, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
16 Ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Samariya tare da sarakunan Isra’ila. Yerobowam ɗansa, ya kuma gāje shi.
16 E Jeoás dormiu com os seus pais, e foi sepultado em Samaria com os reis de Israel; e Jeroboão, o seu filho, reinou no seu lugar.
17 Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya yi shekaru goma sha biyar bayan mutuwar Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila.
17 E viveu Amazias, o filho de Joás, rei de Judá, depois da morte de Jeoás, filho de Jeoacaz, rei de Israel, quinze anos.
18 Game da sauran ayyukan mulkin Amaziya, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
18 E o restante dos atos de Amazias, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Judá?
19 Suka ƙulla masa maƙarƙashiya a Urushalima, ya gudu zuwa Lakish, amma suka aika har Lakish aka kashe shi a can.
19 Ora, fizeram conspiração contra ele em Jerusalém; e ele fugiu para Laquis; mas eles enviaram após ele a Laquis, e lá o mataram.
20 Aka ɗauko shi a kan doki aka kawo shi Urushalima, aka kuwa binne shi tare da kakanninsa, a Birnin Dawuda.
20 E o trouxeram sobre cavalos; e ele foi sepultado em Jerusalém, com os seus pais, na cidade de Davi.
21 Sa’an nan dukan mutanen Yahuda suka ɗauki Azariya, wanda yake ɗan shekaru goma sha shida da haihuwa, suka naɗa shi sarki a madadin mahaifinsa Amaziya.
21 E todo o povo de Judá tomou Azarias, que tinha dezesseis anos de idade, e fê-lo rei em lugar do seu pai, Amazias.
22 Shi ne ya sāke gina Elat, ya kuma maido da ita a hannun Yahuda bayan Amaziya ya huta da kakanninsa.
22 Ele edificou Elate, e a restituiu a Judá, depois disto, o rei dormiu com os seus pais.
23 A shekara ta goma sha biyar ta mulkin Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yehowash sarkin Isra’ila ya zama sarki a Samariya, ya kuma yi mulki na shekaru arba’in da ɗaya.
23 No décimo quinto ano de Amazias, o filho de Joás, rei de Judá, Jeroboão, o filho de Joás, rei de Israel, começou a reinar em Samaria, e reinou quarenta e um anos.
24 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji bai kuwa kauce wa duk zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta aikata ba.
24 E ele fez aquilo que era mau à vista do SENHOR; ele não se afastou de todos os pecados de Jeroboão, o filho de Nebate, que fez Israel pecar.
25 Shi ne ya maido da iyakokin Isra’ila daga Lebo Hamat zuwa Tekun Araba, bisa ga maganar Ubangiji, Allah na Isra’ila, da ya yi ta bakin bawansa Yunana ɗan Amittai, annabi daga Gat-Hefer.
25 Ele restituiu o termo de Israel, desde a entrada de Hamate até o mar da planície, segundo a palavra do SENHOR Deus de Israel, a qual Ele falou pela mão do seu servo Jonas, o filho de Amitai, o profeta, o qual era de Gate-Hefer.
26 Ubangiji ya ga irin muguwar wahalar da ta shafi kowa a Isra’ila, ko bawa ko ’yantacce, babu mai taimakonsu.
26 Porque o SENHOR viu a aflição de Israel, que era mui amarga; porque não havia nenhum escravo, nem livre, tampouco algum ajudador para Israel.
27 Da yake kuma Ubangiji bai ce zai shafe sunan Isra’ila daga fuskar duniya ba, sai ya cece su ta hannun Yerobowam ɗan Yowash.
27 E o SENHOR não disse que apagaria o nome de Israel de debaixo do céu; mas salvou-lhes pela mão de Jeroboão, o filho de Jeoás.
28 Game da sauran ayyukan mulkin Yerobowam, da dukan abin da ya yi, da yaƙe-yaƙen da ya yi, haɗe da sāke ƙwato wa Isra’ila Damaskus da Hamat waɗanda suke a hannun Yahuda, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
28 Ora, o restante dos atos de Jeroboão, e tudo o que ele fez, e o seu poder, como ele guerreou, e como ele recuperou Damasco, e Hamate, a qual pertencia a Judá, para Israel, não estão escritos no livro das Crônicas dos reis de Israel?
29 Yerobowam ya huta da kakanninsa, sarakunan Isra’ila. Zakariya ɗansa kuwa ya gāje shi.
29 E Jeroboão dormiu com os seus pais, a saber, com os reis de Israel; e Zacarias, o seu filho, reinou no seu lugar.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Reis 14, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.