2 Crônicas 35
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
1 Além disso, Josias celebrou a páscoa ao SENHOR em Jerusalém; e eles mataram o cordeiro pascal no décimo quarto dia do primeiro mês.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
2 E ele pôs os sacerdotes nos seus encargos, e os animou no serviço da casa do SENHOR,
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
3 e disse aos levitas que ensinavam a todo o Israel, os quais eram consagrados ao SENHOR: Ponde a arca santa na casa que Salomão, o filho de Davi, rei de Israel, edificou; ela não será uma carga sobre os vossos ombros; servi agora ao SENHOR vosso Deus, e o seu povo Israel,
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
4 e preparai-vos pelas casas dos vossos pais, segundo as vossas turmas, de acordo com o escrito de Davi, rei de Israel, e de acordo com o escrito de Salomão, o seu filho;
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin ’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
5 e ponde-vos de pé no santo lugar de acordo com as divisões das famílias dos pais dos vossos irmãos, o povo, e segundo a divisão das famílias dos levitas.
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin ’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
6 Assim, matai o cordeiro pascal, e santificai-vos, e preparai os vossos irmãos, para que eles possam fazer segundo a palavra do SENHOR, dadas pelas mãos de Moisés.
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
7 E Josias deu ao povo, e a todos os que estavam presentes, cordeiros e cabritos dos rebanhos, ao número de trinta mil, todos para as ofertas da páscoa, e três mil novilhos: estes eram da fazenda do rei.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
8 E os seus príncipes deram voluntariamente ao povo, aos sacerdotes e aos levitas; Hilquias e Zacarias e Jeiel, soberanos da casa de Deus, deram aos sacerdotes, para a páscoa, dois mil e seiscentos do gado miúdo, e trezentos bois.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
9 Também Conanias, e Semaías, e Natanael, os seus irmãos, e Hasabias e Jeiel e Jozabade, chefes dos levitas, deram aos levitas para as ofertas de páscoa, cinco mil do gado miúdo, e quinhentos bois.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
10 Assim, o serviço foi preparado, e os sacerdotes se puseram de pé nos seus lugares, e os levitas nas suas turmas, segundo o mandamento do rei.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
11 E eles mataram o cordeiro pascal, e os sacerdotes aspergiram o sangue das suas mãos, e os levitas os esfolaram.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
12 E eles removeram as ofertas queimadas, para que eles pudessem dar segundo às divisões das famílias do povo, para oferecerem ao SENHOR, como está escrito no livro de Moisés. E assim eles fizeram com os bois.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
13 E eles assaram o cordeiro com fogo de acordo com a ordenança; mas as outras ofertas santas cozeram em potes, e em caldeirões, e em panelas, e prontamente as dividiram entre todo o povo.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
14 E, posteriormente, eles prepararam para si mesmos, e para os sacerdotes; porque os sacerdotes, os filhos de Arão, estavam ocupados em oferecer as ofertas queimadas e da gordura até a noite; por isso os levitas prepararam para si, e para os sacerdotes, os filhos de Arão.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin ’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
15 E os cantores, os filhos de Asafe estavam nos seus lugares, de acordo com o mandamento de Davi, e de Asafe, e de Hemã, e de Jedutum, o vidente do rei; e os porteiros serviam em todos os portões; eles não podiam se retirar do seu serviço; porque os seus irmãos, os levitas, preparavam para eles.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
16 Assim, todo o serviço do SENHOR foi preparado no mesmo dia, para celebrar a páscoa, e para oferecer ofertas queimadas sobre o altar do SENHOR, de acordo com o mandamento do rei Josias.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
17 E os filhos de Israel que estavam presentes celebraram a páscoa naquele tempo, e a festa dos pães ázimos, sete dias.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
18 E não houve páscoa semelhante àquela guardada em Israel desde os dias de Samuel, o profeta; e nenhum rei de Israel celebrou uma páscoa como celebrou Josias com os sacerdotes, e levitas, e todo o Judá e Israel que estiveram presentes, e os habitantes de Jerusalém.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
19 No décimo oitavo ano do reinado de Josias foi esta páscoa celebrada.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
20 Depois de tudo isto, quando Josias havia preparado o templo, subiu Neco, rei do Egito, para lutar contra Carquemis junto ao Eufrates; e Josias saiu-lhe ao encontro.
21 Amma Neko ya aiki ’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
21 Porém, ele lhe enviou embaixadores, dizendo: Que tenho eu contigo, rei de Judá? Não venho contra ti neste dia, mas contra a casa à qual tenho guerra; porque Deus ordenou-me que me apressasse. Refreia-te de te intrometeres com Deus, que está comigo, não suceda que ele te destrua.
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
22 Todavia, Josias não quis desviar a sua face dele, mas disfarçou-se para que pudesse lutar com ele, e não atentou às palavras de Neco, oriundas da boca de Deus, e veio para lutar no vale de Megido.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
23 E os arqueiros atiraram contra o rei Josias; e o rei disse aos seus servos: Tirai-me daqui; porque estou gravemente ferido.
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
24 Portanto, os seus servos o tiraram da carruagem, e o puseram na segunda carruagem que ele tinha; e o trouxeram para Jerusalém, e ele morreu, e foi sepultado em um dos sepulcros dos seus pais. E todo o Judá e Jerusalém prantearam por Josias.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
25 E Jeremias lamentou por Josias; e todos os cantores e as cantoras falavam de Josias nas suas lamentações até este dia, e lhes fizeram uma ordenança em Israel; e eis que eles estão escritos nas lamentações.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
26 Ora, o restante dos atos de Josias, e a sua bondade, de acordo com aquilo que estava escrito na lei do SENHOR,
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
27 e os seus atos, os primeiros e os últimos, eis que estão escritos no livro dos reis de Israel e de Judá.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Crônicas 35, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.