2 Crônicas 26

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Sai dukan mutanen Yahuda suka ɗauki Uzziya wanda yake da shekara goma sha shida da haihuwa, suka naɗa shi sarki a madadin mahaifinsa Amaziya.
1 Então, todo o povo de Judá tomou a Uzias, que tinha dezesseis anos de idade, e o fez rei em lugar do seu pai, Amazias.
2 Shi ne wanda ya sāke gina Elot ya kuma mai da shi ga Yahuda bayan Amaziya ya huta tare da kakanninsa.
2 Ele edificou Elate, e a restituiu a Judá, depois que, o rei dormiu com os seus pais.
3 Uzziya yana da shekara goma sha shida sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara hamsin da biyu. Sunan mahaifiyarsa Yekoliya ce; ita daga Urushalima ce.
3 Dezesseis anos de idade tinha Uzias quando começou a reinar; e reinou cinquenta e dois anos em Jerusalém. O nome da sua mãe era Jecolias, de Jerusalém.
4 Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar dai yadda mahaifinsa Amaziya ya yi.
4 E ele fez aquilo que era reto aos olhos do SENHOR, segundo tudo o que o seu pai Amazias fez.
5 Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara.
5 E ele buscou a Deus nos dias de Zacarias, que tinha entendimento nas visões de Deus; e enquanto ele buscou ao SENHOR, Deus o fez prosperar.
6 Ya yi yaƙi da Filistiyawa ya kuma rushe katangar Gat, Yabne da kuma Ashdod. Sa’an nan ya sāke gina garuruwa kusa da Ashdod da sauran wurare a cikin Filistiyawa.
6 E ele saiu e guerreou contra os filisteus, e demoliu o muro de Gate, e o muro de Jabné, e o muro de Asdode, e edificou cidades junto a Asdode, e entre os filisteus.
7 Allah ya taimake shi a kan Filistiyawa da kuma a kan Larabawa waɗanda suke zama a Gur-Ba’al da kuma a kan Meyunawa.
7 E Deus o ajudou contra os filisteus, e contra os árabes que habitavam em Gur-Baal, e contra os meunitas.
8 Ammonawa suka kawo haraji wa Uzziya, sunan da ya yi kuwa ya bazu har iyakar Masar, domin ya zama mai iko sosai.
8 E os amonitas deram presentes a Uzias; e o seu nome se espalhou, a saber, até a entrada do Egito; porque ele se fortaleceu sobejamente.
9 Uzziya ya gina hasumiyoyi a Urushalima a Ƙofar Kusurwa, a Ƙofar Kwari da kuma a kusurwar katanga, ya kuma yi musu katanga.
9 Além disso, Uzias edificou torres em Jerusalém no portão do canto, e no portão do vale, e na esquina do muro, e os fortificou.
10 Ya gina hasumiyoyi a hamada ya kuma haƙa rijiyoyi masu yawa, gama yana da dabbobi masu yawa a gindin duwatsu da kuma a kwari. Yana da mutane masu yin masa aiki a gonakinsa da gonakin inabinsa a tuddai da kuma a ƙasashe masu dausayi, gama yana son noma.
10 Ele também edificou torres no deserto, e cavou muitos poços; porquanto tinha muito gado, tanto na região baixa, quanto nas planícies; também lavradores e vinhateiros nos montes, e no Carmelo; porque ele amava a lavoura.
11 Uzziya ya kasance da gogaggun mayaƙa, a shirye su fito ɓangarori-ɓangarori bisa ga yawansu yadda Yehiyel magatakarda, da Ma’asehiya jarumi, suka karkasa su bisa ga umarnin Hananiya, ɗaya daga cikin fadawa.
11 Além disso, Uzias tinha um exército de homens de luta, que saíam à guerra em tropas, de acordo com a contagem feita pela mão de Jeiel, o escriba, e de Maaseias, o soberano, debaixo das mãos de Hananias, um dos capitães do rei.
12 Yawan shugabannin iyali a bisa jarumawa sun kai 2,600.
12 O número total dos chefes dos pais, homens fortes e valentes, foram dois mil e seiscentos.
13 A ƙarƙashin shugabancinsu akwai mayaƙa 307,500 horarru don yaƙi, mayaƙa masu ƙarfi don su taimaki sarki a kan abokan gābansa.
13 E debaixo da sua mão estava um exército, trezentos e sete mil e quinhentos, que faziam guerra com mui grande poder, para ajudar o rei contra o inimigo.
14 Uzziya ya tanada garkuwoyi, māsu, hulunan kwano, kayan sulke, baka da majajjawa don mayaƙan gaba ɗaya.
14 E preparou-lhes Uzias, para todo o exército, escudos e lanças, e elmos, e couraças, e arcos, e fundas para atirar pedras.
15 A Urushalima ya yi na’urori da gwanaye suka sarrafa don amfani a hasumiyoyi da kuma a kusurwar kāriya don harbin kibiyoyi da jefan manyan duwatsu. Sunansa ya bazu ko’ina, gama ya sami taimako sosai har ya zama mai iko.
15 E ele fez em Jerusalém máquinas, inventadas por homens peritos, para estarem sobre as torres e nos cantos dos muros, para se atirar com flechas e grandes pedras. E o seu nome se espalhou mui longe; porque ele foi maravilhosamente ajudado, até que se tornou forte.
16 Amma bayan Uzziya ya zama mai iko, sai ɗaga kai ya kai shi ga fāɗuwa. Bai yi aminci ga Ubangiji Allahnsa ba, ya kuma shiga haikalin Ubangiji don yă ƙone turare a bagaden turare.
16 Porém, havendo-se fortalecido, o seu coração ficou exaltado para a sua destruição; porque ele transgrediu contra o SENHOR seu Deus, e adentrou o templo do SENHOR para queimar incenso sobre o altar do incenso.
17 Azariya firist tare da waɗansu firistoci tamanin na Ubangiji masu ƙarfin hali suka bi shi ciki.
17 E Azarias, o sacerdote, entrou após ele, e com ele oitenta sacerdotes do SENHOR, que eram homens valentes;
18 Suka kalubalance shi suka ce, “Ba daidai ba ne, Uzziya, ka ƙone turare ga Ubangiji. Wannan aikin firistoci zuriyar Haruna ne, waɗanda aka tsarkake don ƙone turare. Ka bar wuri mai tsarki, gama ka kasance marar aminci; kuma Ubangiji Allah ba zai girmama ka ba.”
18 e eles resistiram a Uzias, o rei, e disseram-lhe: Não compete a ti, Uzias, queimar incenso para o SENHOR, mas aos sacerdotes, aos filhos de Arão, que são consagrados para queimar incenso; sai do santuário; porque tu transgrediste; tampouco isto será para a tua honra da parte do SENHOR Deus.
19 Uzziya wanda yake da farantin wuta a hannunsa a shirye don ƙone turare, ya husata. Yayinda yake fushi da firistocin a gabansu a gaban bagaden turare a haikalin Ubangiji, sai kuturta ta faso a goshinsa.
19 Então, Uzias ficou irado, e tinha um incensário na sua mão para queimar incenso; e enquanto estava irado com os sacerdotes, nasceu-lhe a lepra na sua testa, diante dos sacerdotes na casa do SENHOR, do lado do altar de incenso.
20 Sa’ad da Azariya babban firist da dukan sauran firistoci suka dube shi, sai suka ga cewa yana da kuturta a goshinsa, saboda haka suka gaggauta tunkuɗa shi waje nan da nan. Tabbatacce, shi kansa ma ya yi marmari yă bar wurin domin Ubangiji ya buge shi.
20 E Azarias, o sumo sacerdote, e todos os sacerdotes, olharam para ele, e eis que ele ficou leproso na sua testa, e o empurraram para fora dali; sim, ele mesmo se apressou em sair, porque o SENHOR lhe havia ferido.
21 Sarki Uzziya ya kasance da kuturta har ranar mutuwarsa. Ya zauna a gidan da aka ware, da kuturci, aka kuma ware shi daga haikalin Ubangiji. Yotam ɗansa ya lura da fadan ya kuma yi mulkin mutanen ƙasar.
21 E o rei Uzias ficou leproso até o dia da sua morte, e sendo um leproso, habitou em uma casa separada; porque ele foi cortado da casa do SENHOR; e Jotão, o seu filho esteve sobre a casa do rei, julgando o povo da terra.
22 Sauran ayyukan mulkin Uzziya daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce ta hannun annabi Ishaya ɗan Amoz.
22 Ora, o restante dos atos de Uzias, os primeiros e os últimos, escreveu o profeta Isaías, o filho de Amoz.
23 Uzziya ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi kusa da su a fili don binnewar da take ta sarakuna, domin mutane sun ce, “Yana da kuturta.” Sai Yotam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
23 Assim, Uzias dormiu com os seus pais, e eles o sepultaram com os seus pais no campo de sepultamento que pertencia aos reis; porque disseram: Ele é um leproso; e Jotão, o seu filho, reinou em seu lugar.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Crônicas 26, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.