2 Crônicas 23
Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ
1 A shekara ta bakwai Yehohiyada ya nuna ƙarfinsa. Ya yi alkawari da shugabanni na ɗari-ɗari, Azariya ɗan Yeroham, Ishmayel ɗan Yehohanan, Azariya ɗan Obed, Ma’asehiya ɗan Adahiya, da Elishafat ɗan Zikri.
1 E no sétimo ano, Joiada se fortaleceu e tomou consigo em pacto os capitães de centúrias, Azarias, o filho de Jeroão, e Ismael, o filho de Joanã, e Azarias, o filho de Obede, e Maaseias, o filho de Adaías, e Elisafate, o filho de Zicri.
2 Suka ratsa cikin Yahuda suka tattara Lawiyawa da shugabannin iyalan Isra’ilawa daga dukan garuruwa. Sa’ad da suka zo Urushalima,
2 E eles saíram por Judá e reuniram os levitas de todas as cidades de Judá, e os chefes dos pais de Israel, e vieram a Jerusalém.
3 dukan taron suka yi alkawari da sarki a haikalin Allah.
3 E toda a congregação fez um pacto com o rei na casa de Deus. E ele lhes disse: Eis que o filho do rei reinará, como o SENHOR tem dito acerca dos filhos de Davi.
4 Yanzu ga abin da za ku yi, shi ne, kashi ɗaya bisa uku na firistoci da Lawiyawa waɗanda za su yi aiki a Asabbaci su yi tsaro a ƙofofi,
4 Isto é o que haveis de fazer: uma terça parte de vós, dos sacerdotes e dos levitas que entram no shabat, será guardas das portas;
5 kashi ɗaya bisa ukunku a fadan sarki, kashi ɗaya bisa uku kuma, a Ƙofar Harsashi, sai kuma dukan sauran mutane su kasance a filayen haikalin Ubangiji.
5 e uma terça parte estará junto à casa do rei; e uma terça parte junto ao portão do fundamento; e todo o povo estará nos átrios da casa do SENHOR.
6 Babu wanda zai shiga haikalin Ubangiji sai firistoci da Lawiyawan da suke a aiki; za su iya shiga domin su tsarkaku ne, amma sauran mutane za su kiyaye abin da Ubangiji ya sa su yi.
6 Porém, que ninguém entre na casa do SENHOR, exceto os sacerdotes e aqueles que ministram dos levitas; eles entrarão, porque eles são santos; mas todo o povo deve guardar a vigília do SENHOR.
7 Lawiyawa za su tsaya kewaye da sarki, kowane mutum da makamansa a hannunsa. Duk wanda ya shiga haikali sai a kashe shi. Ku tsaya kusa da sarki a duk inda ya tafi.”
7 E os levitas cercarão o rei em redor, cada homem com as suas armas na sua mão; e qualquer outro que entrar na casa, este será levado à morte; mas estejais com o rei quando ele entrar e quando ele sair.
8 Lawiyawa da dukan mutanen Yahuda suka yi yadda Yehohiyada firist ya umarta. Kowanne ya ɗauki mutanensa, waɗanda suke aiki a Asabbaci da waɗanda suka gama aiki, gama Yehohiyada firist bai bar waɗansu ɓangarori ba.
8 Assim, os levitas e todo o Judá fizeram segundo todas as coisas que Joiada, o sacerdote, havia ordenado, e tomaram cada qual os seus homens que deveriam entrar no shabat, com aqueles que deveriam sair no shabat, pois o sacerdote Joiada não despediu as turmas.
9 Sa’an nan ya ba shugabannin māsu da garkuwoyi manya da ƙanana na sarki Dawuda, waɗanda suke cikin haikalin Allah.
9 Além disso, Joiada, o sacerdote, entregou aos capitães das centúrias lanças e broquéis, e escudos, que pertenciam ao rei Davi, os quais estavam na casa de Deus.
10 Ya kuma sa dukan mutane, kowanne da makaminsa a hannunsa, kewaye da sarki, kusa da bagade da kuma haikali, daga gefen kudu zuwa gefen arewa na haikali.
10 E ele posicionou todo o povo, cada um com as suas armas na mão, desde o lado direito do templo até o lado esquerdo do templo, do lado do altar e do templo, em redor do rei.
11 Yehohiyada da ’ya’yansa maza suka fitar da ɗan sarki suka sa rawani a kansa; suka miƙa masa alkawarin, suka kuma yi shelarsa a matsayin sarki. Suka shafe shi suka kuma tā da murya suna cewa, “Ran sarki yă daɗe!”
11 Então, retiraram o filho do rei, e puseram sobre ele a coroa, e deram-lhe o testemunho, e o fizeram rei. E Joiada e os seus filhos o ungiram, e disseram: Deus salve o rei.
12 Sa’ad da Ataliya ta ji surutun mutane suna gudu suna yabon sarki, sai ta tafi wurinsu a haikalin Ubangiji.
12 Ora, quando Atalia ouviu o barulho do povo correndo e louvando o rei, veio ter com o povo na casa do SENHOR;
13 Ta duba, a can kuwa ga sarki, tsaye kusa da ginshiƙinsa a mashigi. Manyan sojoji da masu bushe-bushe suna kusa da sarki, dukan mutanen ƙasar kuwa suna farin ciki suna busa ƙahoni, mawaƙa kuma da kayan kiɗi suna bi da yabo. Sai Ataliya ta yage rigunanta ta yi ihu tana cewa, “Cin amanar ƙasa! Cin amanar ƙasa!”
13 e ela olhou, e eis que o rei estava junto ao seu pilar, à entrada, e os príncipes e as trombetas junto ao rei; e todo o povo da terra se alegrou, e tocava trombetas, também os cantores com instrumentos de música, e assim também ensinavam a cantar louvor. Então, Atalia rasgou as suas vestes, e disse: Traição, traição.
14 Yehohiyada firist ya fito da shugabanni waɗanda suke shugabancin rundunar sojoji, ya ce musu, “Ku fitar da ita tsakanin sojoji ku kuma kashe duk wanda ya bi ta da takobi.” Gama firist ya ce, “Kada ku kashe ta a haikalin Ubangiji.”
14 Então Joiada, o sacerdote, trouxe para fora os capitães de centúrias que foram colocados sobre o exército, e disse-lhes: Ponham-na para fora das fileiras; e quem quer que a siga, seja morto com a espada. Porque o sacerdote disse: Não a matem na casa do SENHOR.
15 Saboda haka suka kama ta yayinda take kaiwa mashigin Ƙofar Doki a filin fada, a can suka kashe ta.
15 Assim, eles lançaram suas mãos sobre ela; quando ela chegou na entrada do Portão dos Cavalos, junto à casa do rei, eles ali a mataram.
16 Sa’an nan Yehohiyada ya yi alkawari cewa shi da mutane da kuma sarki za su zama mutanen Ubangiji.
16 E Joiada fez um pacto entre si, e entre todo o povo, e entre o rei, de que eles deveriam ser o povo do SENHOR.
17 Dukan mutane suka tafi haikalin Ba’al suka rurrushe shi. Suka farfashe bagadan da gumakan, suka kuma kashe Mattan firist na Ba’al a gaban bagadan.
17 Então, todo o povo foi até a casa de Baal e a puseram abaixo, e quebraram os seus altares e as suas imagens em pedaços, e mataram Matã, o sacerdote de Baal, diante dos altares.
18 Sa’an nan Yehohiyada ya sa aikin lura da haikalin Ubangiji a hannuwan firistoci, waɗanda suke Lawiyawan da Dawuda ya ba su aikin haikali don su miƙa hadayun ƙonawa na Ubangiji kamar yadda yake a rubuce a Dokar Musa, da farin ciki da kuma rerawa, kamar yadda Dawuda ya umarta.
18 Joiada também indicou os ofícios da casa do SENHOR por mão dos sacerdotes levitas, os quais Davi havia distribuído na casa do SENHOR, para oferecerem as ofertas queimadas do SENHOR, como está escrito na lei de Moisés, com júbilo e com cânticos, como foi ordenado por Davi.
19 Ya kuma sa matsaran ƙofofi a ƙofofin haikalin Ubangiji don kada wani da ba shi da tsarki yă shiga.
19 E ele pôs os porteiros junto aos portões da casa do SENHOR, para que não entrasse nela ninguém imundo em coisa alguma.
20 Ya ɗauki shugabannin ɗari-ɗari, manyan gari, shugabannin mutane da dukan mutanen ƙasar tare da shi ya saukar da sarki daga haikalin Ubangiji. Suka shiga fada ta Ƙofar Bisa suka kuma zaunar da sarki a kujerar sarauta,
20 E ele tomou os capitães de centúrias, e os nobres, e os governadores do povo, e todo o povo da terra e fez descer o rei da casa do SENHOR; e eles adentraram a casa do rei por intermédio do portão alto, e puseram o rei sobre o trono do reino.
21 sai dukan mutanen ƙasar suka yi farin ciki. Birnin kuwa ya samu zaman lafiya domin an kashe Ataliya da takobi.
21 E todo o povo da terra se alegrou; e a cidade ficou calma; depois deles terem matado Atalia com a espada.
Atalhos do teclado
- Capítulo anterior←
- Próximo capítulo→
- Versículo anteriork
- Próximo versículoj
- Limpar seleçãoEsc
- Esta ajuda?
Estude este capítulo no WhatsApp
Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Crônicas 23, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.