2 Crônicas 12

Biblica® Buɗaɗɗen Littafi Mai Tsarki, Sabon Rai Don Kowa™ (HAUSA) vs BKJ

Sair da comparação
1 Bayan mulkin Rehobowam ya kahu kamar sarki ya kuma yi ƙarfi, shi da dukan Isra’ila suka yi biris da dokar Ubangiji.
1 E sucedeu, quando Roboão havia estabelecido o seu reino, e havendo-se fortalecido, que ele abandonou a lei do SENHOR, e com ele todo o Israel.
2 Domin sun yi rashin biyayya ga Ubangiji, saboda haka Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima a shekara ta biyar ta Sarki Rehobowam.
2 E sucedeu que no quinto ano do rei Roboão, Sisaque, rei do Egito, subiu contra Jerusalém, porque eles haviam transgredido contra o SENHOR,
3 Da kekunan yaƙi dubu ɗaya da ɗari biyu da kuma mahayan dawakai dubu haɗe da mayaƙan Libiyawa, Sukkatawa da kuma Kushawa waɗanda suka wuce ƙidaya suka zo tare da shi daga Masar,
3 com mil e duzentas carruagens, e sessenta mil cavaleiros; e era inumerável o povo que saiu com ele do Egito; os líbios, os suquitas e os etíopes.
4 ya ci biranen katanga na Yahuda har zuwa Urushalima.
4 E ele tomou as cidades fortificadas que pertenciam a Judá, e veio até Jerusalém.
5 Sai annabi Shemahiya ya zo wurin Rehobowam da kuma wajen shugabannin Yahuda waɗanda suka taru a Urushalima don tsoron Shishak, ya kuma faɗa musu, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Kun yi biris da ni; saboda haka, yanzu na bashe ku ga Shishak.’ ”
5 Então veio Semaías, o profeta, até Roboão, e até os príncipes de Judá, que estavam reunidos em Jerusalém por causa de Sisaque, e disse-lhes: Assim diz o SENHOR: Vós me abandonastes, e portanto eu também vos deixei na mão de Sisaque.
6 Shugabannin Isra’ila da sarki suka ƙasƙantar da kansu suka ce, “Ubangiji mai adalci ne.”
6 Diante disso os príncipes de Israel e o rei se humilharam, e disseram: O SENHOR é justo.
7 Sa’ad da Ubangiji ya ga sun ƙasƙantar da kansu, sai wannan maganar Ubangiji ta zo wa Shemahiya, “Tun da yake sun ƙasƙantar da kansu, to, ba zan hallaka su ba, amma zan cece su, ba zan kwararo fushina ta hannun Shishak a kan Urushalima ba.
7 E quando o SENHOR viu que eles se humilhavam, veio a palavra do SENHOR a Semaías, dizendo: Eles se humilharam; portanto não os destruirei, mas concederei a eles algum socorro; e a minha ira não será derramada sobre Jerusalém pela mão de Sisaque.
8 Duk da haka za su zama bayinsa, don su san bambanci tsakanin yin mini bauta da kuma yin wa sarakunan sauran ƙasashe bauta.”
8 Todavia eles serão seus servos; para que possam conhecer a diferença que há entre o servir-me a mim e o servir os reinos das terras.
9 Da Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima, sai ya kwashi ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan sarki. Ya kwashe kome da kome, har da garkuwoyin zinariyar da Solomon ya yi.
9 Assim, Sisaque, o rei do Egito, subiu contra Jerusalém e tomou consigo os tesouros da casa do SENHOR, e os tesouros da casa do rei; tomou tudo; ele também levou embora os escudos de ouro que Salomão havia feito.
10 Sai sarki Rehobowam ya ƙera garkuwoyin tagulla a madadin na zinariya, ya sa su a hannun shugabannin matsara na mashigin gidan sarki.
10 No lugar dos quais o rei Roboão fez escudos de bronze, e lhes confiou nas mãos do chefe da guarda, que guardava a entrada da casa do rei.
11 Duk sa’ad da sarki ya tafi haikalin Ubangiji, masu tsaron sukan tafi tare da shi, suna riƙe da garkuwoyi, daga baya kuma su mai da su a ɗakin tsaro.
11 E, quando o rei entrava na casa do SENHOR, vinha a guarda e os levava, e os trazia novamente à câmara da guarda.
12 Gama Rehobowam ya ƙasƙantar da kansa, fushin Ubangiji ya bar shi, ba a kuwa hallaka shi ƙaƙaf ba. Tabbatacce an yi ’yan abubuwa masu kyau a Yahuda.
12 E, quando ele se humilhou, a ira do SENHOR volveu-se dele, para que não o destruísse por completo; porque em Judá ainda havia boas coisas.
13 Sarki Rehobowam ya kafa kansa daram a Urushalima, ya kuma ci gaba a matsayin sarki. Yana da shekara arba’in da ɗaya sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha bakwai a Urushalima, birnin da Ubangiji ya zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila wanda zai sa Sunansa. Sunan mahaifiyarsa Na’ama ce, ita mutuniyar Ammon ce.
13 Assim, o rei Roboão fortaleceu-se em Jerusalém e reinou; pois Roboão tinha quarenta e um anos de idade quando começou a reinar, e reinou por dezessete anos em Jerusalém, a cidade que o SENHOR escolheu de todas as tribos de Israel, para ali colocar o seu nome. E o nome da sua mãe era Naamá, uma amonita.
14 Ya aikata mugunta domin bai sa zuciyarsa ga neman Ubangiji ba.
14 E ele fez mal, porque não preparou o seu coração para buscar o SENHOR.
15 Game da ayyukan mulkin Rehobowam, daga farko zuwa ƙarshe, ba a rubuce suke a tarihin Shemahiya annabi da Iddo mai gani wanda yake zancen zuriyoyi ba? Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam.
15 Ora, os atos de Roboão, os primeiros e os últimos, não estão escritos no livro do profeta Semaías e do vidente Ido, acerca das genealogias? E houve guerras entre Roboão e Jeroboão continuamente.
16 Rehobowam ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Abiya ɗansa kuma ya gāje shi a matsayin sarki.
16 E Roboão dormiu com os seus pais, e foi sepultado na cidade de Davi, e Abias, o seu filho, reinou em seu lugar.

Ler em outra tradução

Comparar com outra

Estude este capítulo no WhatsApp

Peça à IA da Bíblia Fala para explicar 2 Crônicas 12, comparar traduções ou montar um estudo — tudo direto pelo WhatsApp.